• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Katsina Za Ta Karfafa Samar Da Kayan Karatu A Manyan Makarantun Kiwon Lafiya

by Sagir Abubakar
4 months ago
in Labarai
0
Gwamnatin Katsina Za Ta Karfafa Samar Da Kayan Karatu A Manyan Makarantun Kiwon Lafiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Katsina za ta karfafa ci gaba da samar da kayan karatu ga manyan makarantun kiwon lafiya.

Gwamnan Jihar Katsina, Aminu Bello Masari shi ya sanar da hakan a lokacin bikin yaye daliba sama da 200 na kwalejin koyar da aikin jinya ta Kasim Kofar Bai da kwalejin koyar da aikin unguwar zoma ta Nana Babajo karo na 2 da ya gudana a kwalejin koyar da aikin unguwar zoma dabke Malumfashi.

  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sa-kai 41 A Katsina

Ya ce aikin gina tagwayen rukunin dakunan kwanan dalibai da yanzu haka ke gudana a kwalejin koyar da aikin unguwar zoma da ke Malumfashi da kuma daga darajar sashen kula da lafiyar yara zuwa dakin kwanan daliban a kwalejin koyar da aikin jinya ta Katsina na cikin kokarin da ake na sama wa daliban yanayi mai kyau.

Ya ce aikin daga darajar kwalejin zai taimaki daliban wajen ayyukan kiwon lafiya.
A lokacin da yake taya daliban da aka yayen murna, gwamna Masari ya yi fatan ganin ilimin da suka samu ya amfani al’umma.

Tun da farko, kwamishinan lafiyar Jihar Katsina, Yakubu Nuhu Danja ya yi nuni da cewa zamanantarwa da kuma daga darajar karin manyan asibitoci da gwamnatin Jihar Katsina ta yi zai bunkasa ayyukansu. Sannan ya yaba wa gwamnatin Jihar Katsina bisa ba da kwangilar gina rukunin kwanan daliban 2 da za su iya daukan dalibai 300 a kwalejin.

Labarai Masu Nasaba

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

ShareTweetSendShare
Previous Post

Amurka Ba Ta Cancanci Sukar Kasar Sin Ba

Next Post

Shawarar Halifa Sanusi Ga ‘Yan Nijeriya Kan Maye Tsoffin Kudi

Related

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu
Manyan Labarai

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

19 mins ago
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo
Labarai

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

10 hours ago
Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

16 hours ago
Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari
Rahotonni

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

17 hours ago
Alhazan Abuja Sun Gamu Da Tasku Sakamakon Rashin Samun Masaukai Masu Kyau A Saudiyya 
Labarai

Za Mu Kwashe Daukacin Maniyyatan Bana 6000 – Hukumar Alhazan Kano

19 hours ago
Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare
Labarai

Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

20 hours ago
Next Post
Shawarar Halifa Sanusi Ga ‘Yan Nijeriya Kan Maye Tsoffin Kudi

Shawarar Halifa Sanusi Ga ‘Yan Nijeriya Kan Maye Tsoffin Kudi

LABARAI MASU NASABA

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

June 4, 2023
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

June 3, 2023
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

June 3, 2023
Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

June 3, 2023
Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

June 3, 2023
Rashin Lafiyar Maigidana Ne Babban Tashin Hankalin Da Na Fuskanta A Vila – Aisha Buhari

Rashin Lafiyar Maigidana Ne Babban Tashin Hankalin Da Na Fuskanta A Vila – Aisha Buhari

June 3, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

June 3, 2023
Shugaban Eritrea Da Takwaransa Na Congo Kinshasa Sun Yabawa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Shugaban Eritrea Da Takwaransa Na Congo Kinshasa Sun Yabawa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

June 3, 2023
Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

June 3, 2023
Sin Ta Yi Tir Da Kalaman Sakataren Tsaron Amurka A Taron Shangri-La

Sin Ta Yi Tir Da Kalaman Sakataren Tsaron Amurka A Taron Shangri-La

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.