• Leadership Hausa
Friday, December 8, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Taliban Ta Haramtawa Mata Yin Aiki

by Sadiq
12 months ago
in Manyan Labarai
0
Gwamnatin Taliban Ta Haramtawa Mata Yin Aiki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumomin Taliban a yau Asabar sun umarci kungiyoyi masu zaman kansu da su dakatar da daukar mata aiki saboda rashin bin ka’idojin da suka dace, sanarwar da ke zuwa kwanaki hudu bayan da aka hana ‘yan mata karatu a jami’a saboda irin wadannan dalilai.

Ma’aikatar da ke da alhakin amincewa da lasisin kungiyoyi masu zaman kansu da ke aiki a Afganistan, ta ce ana fuskantar tarin matsaloli da suka hada da korafe-korafe game da rashin saka hijabin musulunci da rashin bin sauran dokoki da ka’idoji da suka shafi aikin mata a kungiyoyin kasa da kasa.

  • Shugaban Kasar Equatorial Guinea: Kasashen Yamma Sun Yayata Furucin Wai “Sin Na Kafa Tarkon Bashi” A Yunkurin Su Na Dakile Kasar
  • Shugaba Xi Ya Tattauna Da Manyan Jami’an Gudanarwar Yankunan Hong Kong Da Macao 

Gwamnatin Taliban ta yi barazanar soke lasisin kungiyoyi da za su kaucewa wadanan umarni ba tare da aiki da wasikar wacce aka aika zuwa ga kungiyoyi masu zaman kansu na kasa da kasa ba.

Wasu kungiyoyi masu zaman kansu guda biyu na kasa da kasa da kamfanin dillancin labaran AFP ya zanta da su, sun tabbatar da cewa sun samu sanarwar ma’aikatar.

Sanarwar ta zo ne kwanaki hudu kacal bayan da gwamnatin Taliban ta yanke shawarar haramta wa matan Afganistan shiga jami’o’in gwamnati da masu zaman kansu a cikin kasar na wani lokaci mai tsawo.

Labarai Masu Nasaba

Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

Matsalar Da Ta Haddasa Harin Bom Na Kaduna

Ministar ilimi mai zurfi, Neda Mohammad Nadeem, ta bayyana kwanaki biyu bayan wannan sanarwar cewa ta dauki wannan matakin ne saboda “daliban da suka je jami’a ba su mutunta umarnin sanya hijabi”.

“Hijabi wajibi ne a Musulunci,” in ji shi, yayin da yake magana kan yadda mata a Afganistan su rufe fuskokinsu da dukkan jikinsu.

Tags: AfghanistanAikiMataTaliban
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shin Ko Kun San Dutse Mafi Tsayi A Duniya?

Next Post

Jawabin Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Game Da Sanya Hannun Amurka Kan Dokar Ba Da Izinin Tsaro Ta Kasa Ta Shekarar 2023

Related

Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa
Manyan Labarai

Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

1 hour ago
kaduna
Manyan Labarai

Matsalar Da Ta Haddasa Harin Bom Na Kaduna

16 hours ago
Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna
Manyan Labarai

Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna

1 day ago
Gwamnan Sakkwato Zai Saya Wa Kansa Motocin Biliyan Daya
Manyan Labarai

Gwamnan Sakkwato Zai Saya Wa Kansa Motocin Biliyan Daya

1 day ago
Majalisar Dokokin Nasarawa Ta Amince Da Kasafin N199.9bn Da Gwamna Sule Ya Gabatar 
Manyan Labarai

Majalisar Dokokin Nasarawa Ta Amince Da Kasafin N199.9bn Da Gwamna Sule Ya Gabatar 

2 days ago
Sojoji
Manyan Labarai

Dalilin Da Yasa Ta’addanci Ke Ci Gaba Duk Da Kasafin Kudi Mai Gwabi Da Sojoji Ke Samu – Shugaban Tsaro

2 days ago
Next Post
Jawabin Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Game Da Sanya Hannun Amurka Kan Dokar Ba Da Izinin Tsaro Ta Kasa Ta Shekarar 2023

Jawabin Kakakin Ma'aikatar Harkokin Wajen Sin Game Da Sanya Hannun Amurka Kan Dokar Ba Da Izinin Tsaro Ta Kasa Ta Shekarar 2023

LABARAI MASU NASABA

Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya

Rawar Da Nijeriya Ta Taka A Taron Dumamar Yanayi Na Duniya

December 8, 2023
Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

December 8, 2023
Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna

Gwamnatin Tarayya Za Ta Gina Asibiti, Makaranta Da Gidaje Ga Al’ummar Tudun Biri – Gwamnan Kaduna

December 8, 2023
Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska

Kasar Sin Ta Wallafa Wani Shiri Don Inganta Yanayin Iska

December 8, 2023
Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni

Sin: Ya Kamata Kwamitin Sulhu Ya Kara Daukar Matakai Kan Lokaci Don Inganta Tsagaita Bude Wuta Da Kawo Karshen Yaki A Dukkan Fannoni

December 8, 2023
Sinawa: Mutane Masu Kwazo Da Girmama Baki Da Ke Kallon Alkiblar Kawo Ci Gaba

Sinawa: Mutane Masu Kwazo Da Girmama Baki Da Ke Kallon Alkiblar Kawo Ci Gaba

December 8, 2023
Sin: Matakan Kuntatawa Na Kasar Amurka Kan Kasar Sin Ba Zai Hana Bunkasuwar Sin Ba

Sin: Matakan Kuntatawa Na Kasar Amurka Kan Kasar Sin Ba Zai Hana Bunkasuwar Sin Ba

December 8, 2023
Gwamna Yusuf

Gwamnan Kano Zai Gana Da Shugaban ‘Yan Fansho Kan Batan Naira Biliyan 5

December 8, 2023
Ya Kamata Kasashen Turai Su Kara Fahimtar Kasar Sin Don Karfafa Dangantakar Dake Tsakaninsu

Ya Kamata Kasashen Turai Su Kara Fahimtar Kasar Sin Don Karfafa Dangantakar Dake Tsakaninsu

December 8, 2023
Kasafin 2024: Tinubu Da Shettima Za Su Lakume Naira Biliyan 15.961Wajen Tafiye-tafiye

Kasafin 2024: Tinubu Da Shettima Za Su Lakume Naira Biliyan 15.961Wajen Tafiye-tafiye

December 8, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.