ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, December 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Tajikistan Zai Haifar Da Sabuwar Makoma

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Tajikistan

LABARAI MASU NASABA

UNCTAD: Sin Na Daukaka Tsarin Cinikayya Tsakanin Bangarori Daban Daban Da Samar Da Tabbaci Ga Duniya

Sin Na Ci Gaba Da Taimakawa Amurka Nemo Gawarwakin Sojojinta Da Suka Bace

A ziyarar da shugaban kasar Sin Xi jinping ya kai kasar Tajikistan daga ranar 4 zuwa ta 6, kasashen biyu sun ba da sanarwar kafa cikakken hadin gwiwa bisa manyan tsare-tsare a wannan sabon zamani.

Ba shakka dangantakar dake tsakanin Sin da Tajikistan zai iya kaiwa wani sabon matsayi saboda harkokin diflomasiyyar shugabannin kasashen biyu suna taka muhimmiyar rawa. Ya zuwa yanzu, shugabannin kasashen biyu sun gana da juna fiye da sau 10. Inda suka kulla abota mai zurfi, da sa kaimi ga ci gaba da raya dangantakar dake tsakanin Sin da Tajikistan.

A yau, kasar Sin ta himmatu sosai wajen inganta aikin zamanantar da kasar, kana Tajikistan ma tana kokarin cimma “Dabarun raya kasa kafin shekarar 2030”. Wannan bunkasuwar dangantakar dake tsakanin kasashen biyu ya dace da bukatun ci gaban kasashen biyu, kuma ya yi daidai da muradunsu na bai daya. (Mai fassara: Yahaya)

ADVERTISEMENT
ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

UNCTAD: Sin Na Daukaka Tsarin Cinikayya Tsakanin Bangarori Daban Daban Da Samar Da Tabbaci Ga Duniya
Daga Birnin Sin

UNCTAD: Sin Na Daukaka Tsarin Cinikayya Tsakanin Bangarori Daban Daban Da Samar Da Tabbaci Ga Duniya

December 10, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Taimakawa Amurka Nemo Gawarwakin Sojojinta Da Suka Bace
Daga Birnin Sin

Sin Na Ci Gaba Da Taimakawa Amurka Nemo Gawarwakin Sojojinta Da Suka Bace

December 10, 2025
An Gudanar Da Taron Hadin Gwiwa Na Sin Da Afrika Kan Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Hadin Gwiwa Na Sin Da Afrika Kan Kare Hakkin Dan Adam

December 10, 2025
Next Post
ASUU

Jami'ar ‘Yar'aduwa Ta Katsina Ta Kama Hanyar Rugujewa – ASUU

LABARAI MASU NASABA

NAFDAC Ta Ƙona Kayayyaki Marasa Inganci Na Naira Biliyan 5 A Nasarawa

NAFDAC Ta Ƙona Kayayyaki Marasa Inganci Na Naira Biliyan 5 A Nasarawa

December 11, 2025
Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo

Gwamnatin Nijeriya Ta Himmatu Wajen Inganta Tsarin Karatun Allo

December 11, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Anambra Chris Ngige A Abuja

December 11, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kashe ’Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

December 11, 2025
Rikicin PDP Ne Ya Sanya Ni Komawa Jam’iyyar Accord – Adeleke

Rikicin PDP Ne Ya Sanya Ni Komawa Jam’iyyar Accord – Adeleke

December 11, 2025
Gwamnatin Neja Ta Miƙa Yara 100 Da Aka Ceto Ga Iyayensu

Gwamnatin Neja Ta Miƙa Yara 100 Da Aka Ceto Ga Iyayensu

December 11, 2025
Za Mu Yi Hisabi Da Buhari A Gaban Allah — Sheikh El-Zakzaky

Za Mu Yi Hisabi Da Buhari A Gaban Allah — Sheikh El-Zakzaky

December 11, 2025
UNCTAD: Sin Na Daukaka Tsarin Cinikayya Tsakanin Bangarori Daban Daban Da Samar Da Tabbaci Ga Duniya

UNCTAD: Sin Na Daukaka Tsarin Cinikayya Tsakanin Bangarori Daban Daban Da Samar Da Tabbaci Ga Duniya

December 10, 2025
hisba

Ƙirƙirar Hisbah Mai Zaman Kanta: Kungiyar Lauyoyi ‘Yan Kano Ta Shigar Da Tinubu Ƙara

December 10, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Taimakawa Amurka Nemo Gawarwakin Sojojinta Da Suka Bace

Sin Na Ci Gaba Da Taimakawa Amurka Nemo Gawarwakin Sojojinta Da Suka Bace

December 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.