ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2024: Abubuwan Da Suka Kamata A Sani

by Bello Hamza
2 years ago
Hajjin

Hukumar kididdiga ta kasar Saudiyya GASTAT ta fitar da cikakkun alkaluman da suka shafi aikin hajjin shekarar 2024, inda ta bayyana cewa alhazai 1,833,164 ne suka gudanar da aikin hajjin bana a Makka. Wanda hakan ya nuna yadda Alhazai dabam-dabam daga sassan duniya suka halarci aikin Hajjin Bana.

A bangaren jinsi a tsakanin Alhazan wannan shekarar, an samu maza 958,137 da mata 875,027 a gaba ki dayan Alhaza da suka gabatar da ibadar. Mafiya yawa daga cikin mahajjatan da adadin da sun ya kai 1,611,310, sun fito ne daga kasashen ketare, yayin da 221,854 suka kasance mahajjatan cikin gida ‘yan kasar Saudiyya.

  • Kamfanin Kera Motoci Masu Amfani Da Lantarki Na Sin Ya Shiga Kasuwar Kenya
  • Mutane 75,000 Sun Kamu Da HIV, 45,000 Sun Rasu A Shekarar 2023 – NACA DG

Kason Nahiyoyin Da Suka Halarci Kasar Saudiyya

ADVERTISEMENT

Kididdigar alkalumman yawan mahajjatan bana ta nuna kashi 63.3% na mahajjatan Asiyawa ne (wadanda suka fito daga yankin Asiya) wadanda ba Larabawa ba, wanda ya sa wannan ya zama rukuni mafi yawa a mahajjatan bana. Alhazan da suka kasance larabawa kuwa sun kunshi kashi 22.3%, sai kuma ‘yan Nahiyar Afirka wadanda ba larabawa da suka kunshi kashi 11.3%.

Sauran kashin kuma wadanda suka fito daga nahiyar Turai da Austrilia sun kunshi kashi 3.2% daga cikin yawan mahajjatan banan.

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Hanyoyin Sufurin Da Akayi Amfani Da Su

Dangane da hanyoyin sufurin da aka yi amfani da su kuwa, mafi yawan alhazai wanda addadinsu ya kai 1,546,345, sun isa kasar ne ta jirgin sama. Sai kuma mahajjata kimanin 60,251 da suka shiga kasar Saudiyya ta Motaci da kuma jiragen kasa. Sai Kuma mahajjata 4,714 da suka isa kasar ta ruwa.

Rayukan Da Aka Rasa

Sai dai kash, a lokacin aikin Hajjin na bana, an yi asarar rayuka da dama. Ministan lafiya na Saudiyya ya tabbatar da cewa mahajjata 1,301 ne suka rasu a yayin gudanar da aikin hajjin. Musamman ma, kashi 83% na wannan mace-macen sun shafi mutanen da ba su da ingantacciyar takardar izinin gudanar da aikin Hajjin ne.

Alkaluma da abubuwan da suka faru na Hajjin 2024 sun nuna yadda ibadar aikin hajjin ke tara mutane daga sassa daban-dabam na duniya da kuma irin yadda al’ummar muslulmi a duniya suka dauki ibadar da ta kasance cikin rukunai ko ginshikai na addinin musulunci.

Duk da irin kalubalen da ake fuskanta, miliyoyin musulmi sun yi nasarar kammala wannan aikin na ibada, lamarin da ke nuni da jajircewa da sadaukarwar mahajjata da kuma irin kokarin da mahukuntan Saudiyya suke yi.

Hajjin
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja

MASU ALAKA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
Labarai

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Sace Mahaifiyar Rarara

'Yan Bindiga Sun Sace Mahaifiyar Rarara

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.