ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kai Karar Gwamnatin Japan Gaban Kotu Da Al’ummar Kasar Suka Yi Saboda Zubar Da Ruwan Dagwalon Nukilya A Cikin Teku Mafari Ne Kawai

by CMG Hausa
3 years ago
Japan

Jiya Jumma’a 8 ga watan Satumba, al’ummar kasar Japan sama da dari sun gabatar da kara ga wata kotun dake yankin Fukushima na kasar Japan, inda suka zargi gwamnatin kasar gami da kamfanin samar da wutar lantarki na Tokyo wato Tokyo Electric Power Company a turance, da aikata laifin zubar da ruwan dagwalon nukiliya a cikin teku ba bisa doka ba, tare da bukatar kotun da ta yanke musu hukuncin dakatar da wannan danyen aiki, abun da ya kasance kara ta farko da aka gabatar dangane da bukatar dakatar da zubar da ruwan dagwalon nukiliya cikin teku a kasar Japan, kana, kokari ne na daban da jama’ar kasar suka yi na kare hakkokinsu bisa doka, bayan da wasu kungiyoyin al’umma suka gabatar da kara kan firaministan kasar, Fumio Kishida.

Takardar kai karar ta ce, kafin ta fara zubar da ruwan dagwalon nukiliya a cikin teku, gwamnatin Japan ba ta taba gudanar da bincike a fannonin gurbata muhalli ko illoli ga muhallin halittu ba, kana, kamfanin samar da wutar lantarki na Tokyo na iya kara kafa manyan tankunan ajiye ruwan dagwalon nukiliyar maimakon zubarwa a cikin teku.

Don haka, al’ummar Japan na ganin cewa, gwamnatin kasar gami da kamfanin samar da wutar lantarki na Tokyo sun aikata laifin gurbata muhalli, da keta hakkokinsu a fannin kamun kifi da tafiyar da rayuwa cikin kwanciyar hankali, abu ne da ya keta doka.

ADVERTISEMENT

Zubar da ruwan dagwalon nukiliya a cikin teku da gwamnatin kasar Japan take yi, babbar kasada ce da ba a taba ganin irinta ba a tarihi, wanda ke da alakar kut da kut da tsabtar muhallin yankunan teku a duniya, da lafiyar dan Adam gami da muradun zuriyoyinmu dake tafe.

Kai karar gwamnati da al’ummar Japan suka yi, ya shaida babbar damuwa daga bangarori daban-daban gami da Allah wadai da suka yi. Kwararru na ganin cewa, abun da wadannan mutanen Japan suka yi, zai iya kara karfafa gwiwar sauran mutane don su kiyaye hakkokinsu bisa doka ta hanyoyi daban-daban. (Murtala Zhang)

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

Japan
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026
Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola
Daga Birnin Sin

Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

July 8, 2026
Next Post
Rashin Tausayi ‘Ina Fama Da Talauci, ‘Yan’uwana Masu Hali Sun Ki Taimako Na’

Rashin Tausayi ‘Ina Fama Da Talauci, ‘Yan’uwana Masu Hali Sun Ki Taimako Na’

LABARAI MASU NASABA

Auto Draft

TCN Ta Kammala Gyaran Layin Wutar Lantarkin Zaria–Funtua 132kV

July 9, 2026
Auto Draft

DSS Ta Kama ‘Yar Jarida Zainab Sodiq Kan Zargin Mallakar Drone Ba Tare da Cikakkun Takardu ba

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji

July 9, 2026
Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

July 9, 2026
’Yan Bindiga Sun Kashe Farfesa Har Lahira A  Jihar Benuwai

’Yan Bindiga Sun Kashe Farfesa Har Lahira A Jihar Benuwai

July 9, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Hallaka Shugaban ’Yan Bindiga, Sun Daƙile Hare-hare A Zamfara

July 9, 2026
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026
Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

July 8, 2026
Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

July 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.