ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 18, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kakakin Ofishin Jakadancin Sin Dake Amurka Ya Soki Lamirin Ganawar Tsai Ing-wen Da Kakakin Majalissar Wakilan Amurka

by CMG Hausa
3 years ago
NEW YORK, UNITED STATES - 2023/03/31: Supporters of unified China gather to protest against the President of Taiwan Tsai Ing-wen as she about to leave Lotte New York Palace Hotel. The President of Taiwan will continue to visit Washington, DC, Los Angeles and South American countries later on. (Photo by Lev Radin/Pacific Press/LightRocket via Getty Images)

NEW YORK, UNITED STATES - 2023/03/31: Supporters of unified China gather to protest against the President of Taiwan Tsai Ing-wen as she about to leave Lotte New York Palace Hotel. The President of Taiwan will continue to visit Washington, DC, Los Angeles and South American countries later on. (Photo by Lev Radin/Pacific Press/LightRocket via Getty Images)

Kakakin ofishin jakadancin Sin a Amurka, ya soki lamirin damar da Amurka ta baiwa jagorar yankin Taiwan, na bi ta cikin kasar yayin da take bulaguro, inda har ta samu zarafin ganawa da kakakin majalissar wakilan kasar Kevin McCarthy.

Kakakin ofishin jakadancin na Sin, wanda ya yi tsokaci kan batun a ranar Laraba, ya ce shigar Tsai Ing-wen cikin Amurka, tare da ganawa da Kevin McCarthy matakin watsi ne da kashedin da kasar Sin ta sha yi kan hakan.

  • Likitocin Kasar Sin Sun Yi Jinyar Marasa Lafiya Miliyan 290 Karkashin Shirin Tallafi Da Ta Aiwatar A Ketare

Jami’in ya ce Amurka ta keta hurumin manufar nan ta kasar Sin daya tak a duniya, da sanarwoyin hadin gwiwa 3 da sassan biyu suka amincewa. Har ila yau Amurka ta yi watsi da alkawarin da ta yi don gane da batun Taiwan, ta kuma aike da mummunan sako ga masu rajin samun ‘yancin yankin na Taiwan.

ADVERTISEMENT

Sakamakon hakan, kasar Sin ta soki matakin da kakkausar murya, tana kuma matukar adawa da shi, kana za ta dau matakin da ya dace da wannan keta ka’ida da Amurka ta yi.

Har ila yau, jami’in ya kara da cewa, ba wani sashe da zai iya dakatar da manufar dinkewar dukkanin sassan kasar Sin. Kuma tarihi zai shafe masu neman goyon bayan Amurka game da burin su na “Samun ‘yancin kan yankin Taiwan”. Bugu da kari, masu amfani da yankin Taiwan da nufin sarrafa akalar kasar Sin za su gane cewa “Kan su suka hakawa ramin mugunta”.

LABARAI MASU NASABA

Sin Za Ta Inganta Kaddamar Da Aikin Kungiyar Hadin Gwiwar AI Ta Duniya Da Wuri

Sin Ta Yaba Da Matakin Amurka Na Kin Tsawaita Dokar Ta-Baci Dangane Da HK

A Juma’ar nan ne ofishin lura da harkokin yankin Taiwan na kwamitin kolin JKS, ya sanar da kakaba takunkumi kan dan-gani-kashenin burin “Cin gashin kan Taiwan” mai suna Bi-khim Hsiao. Kaza lika ofishin ya bayyana hukunci kan wasu kungiyoyin yankin, da suka hada da “Prospect Foundation”, da “Council of Asian Liberals and Democrats”, bisa zargin su da yayata manufar “Neman ‘yancin Taiwan”. (Saminu Alhassan)

 

 

Amurka
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Sin Za Ta Inganta Kaddamar Da Aikin Kungiyar Hadin Gwiwar AI Ta Duniya Da Wuri
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Inganta Kaddamar Da Aikin Kungiyar Hadin Gwiwar AI Ta Duniya Da Wuri

July 17, 2026
Sin Ta Yaba Da Matakin Amurka Na Kin Tsawaita Dokar Ta-Baci Dangane Da HK
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yaba Da Matakin Amurka Na Kin Tsawaita Dokar Ta-Baci Dangane Da HK

July 17, 2026
Xi Ya Gana Da Babban Sakataren MDD Da Firaministocin Thailand Da CambodiaA
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Babban Sakataren MDD Da Firaministocin Thailand Da CambodiaA

July 17, 2026
Next Post
Gwamnatin Kaduna Ta Musanta Rahoton Sace Mutane A Hanyar Abuja-Kaduna

Gwamnatin Kaduna Ta Musanta Rahoton Sace Mutane A Hanyar Abuja-Kaduna

LABARAI MASU NASABA

An Kama Matashi A Kano Kan Zargin Kashe Abokinsa

‘Yansanda Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Damfarar Wayar Salula A Jihar Adamawa

July 18, 2026
Sabon Tsarin Tikitin Abinci Na Nusuk Zai Iya Ƙara Kuɗin Bizar Umrah

Sabon Tsarin Tikitin Abinci Na Nusuk Zai Iya Ƙara Kuɗin Bizar Umrah

July 18, 2026
Tasirin Da VAR Ta Yi A Gasar Kofin Duniya

Tasirin Da VAR Ta Yi A Gasar Kofin Duniya

July 18, 2026
Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

Dalilin Da Ya Sa Aka Horar Da Manoman Tumatir 100 A Garin Zariya

July 18, 2026
Sin Za Ta Inganta Kaddamar Da Aikin Kungiyar Hadin Gwiwar AI Ta Duniya Da Wuri

Sin Za Ta Inganta Kaddamar Da Aikin Kungiyar Hadin Gwiwar AI Ta Duniya Da Wuri

July 17, 2026
Tinubu Da Atiku Da Obi Na Ci Gaba Da Zafafa Neman Kuri’un Arewacin Nijeriya

Tinubu Da Atiku Da Obi Na Ci Gaba Da Zafafa Neman Kuri’un Arewacin Nijeriya

July 17, 2026
Sin Ta Yaba Da Matakin Amurka Na Kin Tsawaita Dokar Ta-Baci Dangane Da HK

Sin Ta Yaba Da Matakin Amurka Na Kin Tsawaita Dokar Ta-Baci Dangane Da HK

July 17, 2026
Zaben 2027:Tikitin Muslim-muslim Na Jam’iyyar APC Ya Sake Tayar Da Kura

Zaben 2027:Tikitin Muslim-muslim Na Jam’iyyar APC Ya Sake Tayar Da Kura

July 17, 2026
Xi Ya Gana Da Babban Sakataren MDD Da Firaministocin Thailand Da CambodiaA

Xi Ya Gana Da Babban Sakataren MDD Da Firaministocin Thailand Da CambodiaA

July 17, 2026
Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu

Zaben Fidda Gwani Da Ake Takaddama:APC Ta Dauki Matakan Kauce Wa Shari’o’in Kotu

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.