Kakakin ma’aikatar kula da harkokin wajen kasar Sin Guo Jiakun, ya soki manufar firaministan Japan Sanae Takaichi, ta wai “yankin tekun Indiya da Pasifik mai bude kofa da ‘yanci.”
Guo Jiakun ya bayyana haka ne yayin taron manema labarai na yau Alhamis inda ya kara da cewa, manufar ta yi kama da tana goyon bayan bude kofa da ‘yanci, amma ainihin ajandar ita ce kawo rarrabuwar kai da fito na fito, inda ya ce ta saba da burin bai daya na zaman lafiya da ci gaba da hadin gwiwa na kasashen yankin. (Fa’iza Mustapha)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT














