• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kisan Budurwa: Gwamnatin Adamawa Za Ta Rufe Otal 70

by Muh'd Shafi'u Saleh
1 year ago
in Labarai
0
Kisan Budurwa: Gwamnatin Adamawa Za Ta Rufe Otal 70
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla otal 70 ne ke fuskantar barazanar rufewa har sai abin da hali ya yi, sakamakon rashin amfani da na’urar daukan hoto (CCTV) a Jihar Adamawa.

Wannan matakin ya biyo bayan kisan giilar da wasu da ba a san ko su wane ne ba suka yi wa wata budurwa a cikin dakin wani otal a jihar.

  • ‘Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Mutane 29 A Kauyen Katsina
  • Kotu Ta Soke Kasafin Kudin Jihar Ribas Na 2024

Farfesa Kaletapwa Farauta, mataimakiyar gwamnan jihar, ta bayyana hakan a wani taron gaggawa da kungiyar masu otal, a gidan gwamnatin jihar a ranar Litinin.

Ta ce idan sun gaza sanya na’urorin CCTV, gwamnati za ta kwace lasisinsu.

Mataimakiyar gwamnan wadda ta bayyana kisan budurwar a matsayin babban abin bakin ciki, ta gargadi mambobin kungiyar masu otal a jihar da su tabbatar da tsaron lafiyar kwastomominsu a kowane lokaci.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa ‘Yansanda Hari Tare Da Kashe Wani Mutum Da Raunata Wani A Nasarawa

An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

Ta ce “Daga yanzu ba za a lamunci sakaci da rashin tsaron lafiyar jama’a a otal ba.

“Kare rayuka da dukiyoyin ‘yan jiha shi ne babban aikin da gwamnatin Ahmadu Umaru Fintiri, ta sa a gaba” in ji Farauta.

Samuel Aduata, shi ne shugaban kungiyar masu otal a jihar, ya bai wa gwamnatin jihar tabbacin hadin kan mambobin kungiyar domin kaucewa sake faruwar irin kisan da aka yi wa budurwar a daukacin otal a jihar.

Tuni dai shugaban ma’aikatan gidan gwamnatin jihar, Dakta Edgar Amos, ya sanar da kafa kwamitin da zai bibiyi otal-otal domin tabbatar da ganin sun bi umarnin da gwamnatin ta kafa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaKisaOtal
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Mutane 29 A Kauyen Katsina

Next Post

Gwamnatin Filato Ta Sanya Dokar Hana Fita A Karamar Hukumar Mangu

Related

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa ‘Yansanda Hari Tare Da Kashe Wani Mutum Da Raunata Wani A Nasarawa

15 minutes ago
An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa
Manyan Labarai

An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

32 minutes ago
Bafarawa Ya Kaddamar Da Kungiyar Hada Kan Arewa Da Samar Da Zaman lafiya A Kaduna 
Labarai

Bafarawa Ya Kaddamar Da Kungiyar Hada Kan Arewa Da Samar Da Zaman lafiya A Kaduna 

50 minutes ago
Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista
Labarai

Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

3 hours ago
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa
Manyan Labarai

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

5 hours ago
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…
Manyan Labarai

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

6 hours ago
Next Post
Gwamnatin Filato Ta Sanya Dokar Hana Fita A Karamar Hukumar Mangu

Gwamnatin Filato Ta Sanya Dokar Hana Fita A Karamar Hukumar Mangu

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa ‘Yansanda Hari Tare Da Kashe Wani Mutum Da Raunata Wani A Nasarawa

July 11, 2025
Goron Sallah

GORON JUMA’A

July 11, 2025
An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

July 11, 2025
Bafarawa Ya Kaddamar Da Kungiyar Hada Kan Arewa Da Samar Da Zaman lafiya A Kaduna 

Bafarawa Ya Kaddamar Da Kungiyar Hada Kan Arewa Da Samar Da Zaman lafiya A Kaduna 

July 11, 2025
Hadarin Da Ke Kunshe Da Jin Bangare Daya Na Labari

Hadarin Da Ke Kunshe Da Jin Bangare Daya Na Labari

July 11, 2025
NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

July 11, 2025
Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

July 11, 2025
NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

July 11, 2025
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.