• Leadership Hausa
Tuesday, February 7, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Wasanni

Kofin Duniya: Iran Ta Lallasa Wales Da Ci 2

by Khalid Idris Doya
2 months ago
in Wasanni
0
Kofin Duniya: Iran Ta Lallasa Wales Da Ci 2

Kasar Iran ta lallasa Wales da ci 2 da babu a Gasar Cin Kofin da ake yi a Kasar Qatar na 2022.

Dragons dai na da burin ganin an samu ci gaba da ci 1-1 da Amurka a wasansu na farko a ranar Litinin, amma sun yi kokarin samun nasara a kan Iran da ta samu zakudawa gaba, inda suka ga mai tsaron gida Wayne Hennessey ya kori a saura minti hudu a tashi daga wasan.

  • Shugaban Kasar Sin Ya Yi Shawarwari Da Takwaransa Na Kasar Cuba
  • Al-Mustapha Ya Yi Tonon Silili Kan Shigo Da Makamai Gabanin Zaben 2023

Rouzbeh Cheshmi da Ramin Rezaeian ne suka samu zura kwallayen a lokacin da aka cire musu tsammanin samun nasara.

Wales ta yi ta fafatawa da yin iya kokarinta domin ganin ta samu tsira a zagayen gasar bayan dawowa daga hutun rabin zango a kan Iran amma hakarsu ba ta cimma ruwa ba domin a karshe sun amshi kwallaye 2 daga wajen Iran din.

Wales dai a yanzu tana da dama na karshe da ta karawa da kasar England a zagayen na karshe da zai gudana a ranar Talata.

Labarai Masu Nasaba

An Yi Korafi Kan Cin Mutuncin Da Ake Yi Wa Binicius Junior

Mourinho Ya Ce Kwallon Osimhen Tana Kama Da Ta Drogba

Tags: Gasar Cin Kofin DuniyaIranLallasawaQatar 2022Wales
Previous Post

Shugaban Kasar Sin Ya Yi Shawarwari Da Takwaransa Na Kasar Cuba

Next Post

Taiwan Bangare Ne Da Ba Za A Iya Raba Shi Da Kasar Sin Ba

Related

An Yi Korafi Kan Cin Mutuncin Da Ake Yi Wa Binicius Junior
Wasanni

An Yi Korafi Kan Cin Mutuncin Da Ake Yi Wa Binicius Junior

3 days ago
Mourinho Ya Ce Kwallon Osimhen Tana Kama Da Ta Drogba
Wasanni

Mourinho Ya Ce Kwallon Osimhen Tana Kama Da Ta Drogba

3 days ago
Man U Ta Maye Gurbin Eriksen Da Zai Yi Jinyar Watanni Uku
Wasanni

Man U Ta Maye Gurbin Eriksen Da Zai Yi Jinyar Watanni Uku

4 days ago
Benzema Ya Karya Tarihin Raul Gonzalez
Wasanni

Benzema Ya Karya Tarihin Raul Gonzalez

1 week ago
Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?
Wasanni

Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

1 week ago
An Yi Gwanjon Rigar Da Pele Ya Buga Kofin Duniya Na Karshe Da Ita
Wasanni

An Yi Gwanjon Rigar Da Pele Ya Buga Kofin Duniya Na Karshe Da Ita

1 week ago
Next Post
Taiwan Bangare Ne Da Ba Za A Iya Raba Shi Da Kasar Sin Ba

Taiwan Bangare Ne Da Ba Za A Iya Raba Shi Da Kasar Sin Ba

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

February 7, 2023
Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

February 7, 2023
Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

February 7, 2023
Kotu Ta Yanke Wa Wani Tsoho Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Har Abada Kan Laifin Fyade A Jigawa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Dakatar Da CBN Da Buhari Ƙara Wa’adin Maye Tsoffin Kuɗi

February 6, 2023
EFCC Ta Cafke Manajan Banki Kan Daukar Sabbin Kudi Da Bayar Da Su A Abuja

EFCC Ta Cafke Manajan Banki Kan Daukar Sabbin Kudi Da Bayar Da Su A Abuja

February 6, 2023
An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

February 6, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

February 6, 2023
Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare

Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare

February 6, 2023
Ana Gaggauta Raya Manyan Ayyukan Ban Ruwa A Sassan Kasar Sin

Ana Gaggauta Raya Manyan Ayyukan Ban Ruwa A Sassan Kasar Sin

February 6, 2023
Sauya Takardun Kuɗi: Jam’iyyu Siyasa 13 A Nijeriya Sun Yi Barazanar Ƙaurace Wa Zaɓen 2023

Sauya Takardun Kuɗi: Jam’iyyu Siyasa 13 A Nijeriya Sun Yi Barazanar Ƙaurace Wa Zaɓen 2023

February 6, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.