• Leadership Hausa
Sunday, August 7, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Sa A Yi Wa Matashi Bulala 12 Saboda Samunsa Da Kayan Maye

by Sadiq Usman
1 week ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Kotu Ta Sa A Yi Wa Matashi Bulala 12 Saboda Samunsa Da Kayan Maye
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata kotun majistare da ke Kano a jiya Juma’a, ta bayar da umarnin a yi wa wani matashin tela mai shekaru 20, Abubakar Sani bulala 12 bayan samunsa yana kwankwadar kodin.

Sani, wanda ke zaune a unguwar Fagge a jihar Kano, an yanke masa hukuncin ne bisa laifin takurawa al’umma da kuma mallakar kayan mayen.

  • EFCC Ta Yi Kamen Masu Canjin Da Ke Boye Dala A Abuja
  • Sayen Kuri’u Na Kara Dagula Dimokuradiyyar Nijeriya — Sanusi II

Alkalin kotun, Farouk Ibrahim Umar, ya kuma yanke masa hukuncin zaman gidan yari na tsawon wata biyu ba tare da zabin biyan tara ba.

Tun da fari, lauyan masu shigar da kara, Aminu Dandago, ya shaida wa kotun cewa wanda ake tuhuma ya aikata laifin ne a ranar 16 ga watan Yuni 2022, a unguwar Fagge.

Ya ce a wannan ranar, da misalin karfe 9 na dare, tawagar ‘yan sandan da ke aiki a ofishin ‘yan sanda na Fagge, ta kama shi a lokacin da yake sintiri a cikin unguwa.

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Tsare Dan Kasuwa Kan Zargin Daure Matar Aure Na Tsawon Mako 2

Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa

Rundunar ‘yan sandan ta ce an kama Sani ne da kwalba daya ta maganin kodin da ake zargin yana cikin maye.

Tags: BulalaFaggeKayan MayeKodinMatashi
ShareTweetSendShare
Previous Post

EFCC Ta Yi Kamen Masu Canjin Da Ke Boye Dala A Abuja

Next Post

Sabuwar Shekarar Musulunci: Abiodun Ya Bukaci A Yi Wa Nijeriya Addu’a

Related

Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Tsare Dan Kasuwa Kan Zargin Daure Matar Aure Na Tsawon Mako 2

1 day ago
Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa
Kotu Da Ɗansanda

Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa

1 day ago
Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara

2 days ago
An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun

2 days ago
Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas
Kotu Da Ɗansanda

Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

1 week ago
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta
Kotu Da Ɗansanda

Ta Soka Wa Mijinta Wuka Ya Mutu Saboda Ya Sha Giya

1 week ago
Next Post
Sabuwar Shekarar Musulunci: Abiodun Ya Bukaci A Yi Wa Nijeriya Addu’a

Sabuwar Shekarar Musulunci: Abiodun Ya Bukaci A Yi Wa Nijeriya Addu'a

LABARAI MASU NASABA

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 7, 2022
Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

August 7, 2022
Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

August 7, 2022
Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

August 7, 2022
MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

August 7, 2022
Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

August 7, 2022
Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

August 7, 2022
NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

August 7, 2022
Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

August 7, 2022
Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

August 7, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.