• Leadership Hausa
Thursday, June 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Harin Kuje: Buhari Ya Ziyarci Gidan Yarin Kuje Kafin Tafiya Senegal

by Sadiq
11 months ago
in Manyan Labarai
0
Harin Kuje: Buhari Ya Ziyarci Gidan Yarin Kuje Kafin Tafiya Senegal
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya ziyarci gidan yarin Kuje da ke birnin tarayya Abuja, da ‘yan bindiga suka kai wa farmaki a daren ranar Talata.

Buhari ya kai ziyarar gani da ido a ranar Laraba don ganin irin barnar da ‘yan bindiga suka yi a gidan yarin.

  • Sakataren Jin Dadin Alhazai Na Neja Ya Hana Shugaban Hukumar Na Kasa Hawa Jirgi Tafiya Saudiyya
  • Shugaban Jam’iyyar APC Na Yankin Ibadan Da Oyo Ya Sauya Sheka Zuwa PDP

LEADERSHIP ta rawaito yadda wasu mahara suka kai hari, inda suka sanadin tserewar fursunoni sama da 800.

Sai dai hukumar da ke kula da gidajen yari, ta ce manya fursunoni da ke tsare kamar su Abba Kyari ba su tsere ba.

Har wa yau, a ranar Talata ne wasu mahara suka farmaki ayarin tawagar shugaban kasa Muhammadu Buhari a Jihar Katsina, lokacin da ake shirin bikin babbar sallah.

Labarai Masu Nasaba

Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba

Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC

LEADERSHIP ta ruwaito cewa shugaba Buhari zai bar Abuja da yammacin yau Laraba, 6 ga watan Yuli, domin halartar taron kungiyar ci gaban kasa da kasa (IDA) na Afrika a birnin Dakar na kasar Senegal.

Shugaban kasar zai samu rakiyar ministocin harkokin kasashen waje, Geoffery Onyeama; Kudi, Kasafi da Tsare-tsare na Kasa, Zainab Ahmed; da kuma Masana’antu, Ciniki da Zuba Jari, Adeniyi Adebayo.

Sauran da ke cikin tawagar sun hada da: gwamnan Babban Bankin Nijeriya, Godwin Emefiele; Darakta-Janar, na Hukumar Leken Asiri ta Kasa (NIA), Ambasada Ahmed Rufa’i Abubakar; Darakta-Janar, Ofishin Kula da Bashi, Patience Oniha; da kuma Manajan Daraktan Bankin Masana’antu, Olukayode Pitan.

Ana sa ran shugaba Buhari zai dawo Nijeriya bayan kammala taron na ranar Alhamis 7 ga watan Yuli.

Tags: AbujaAyariBuhariGidan Yarin KujeKatsinaMaharaTawagaYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sakataren Jin Dadin Alhazai Na Neja Ya Hana Shugaban Hukumar Na Kasa Hawa Jirgi Tafiya Saudiyya

Next Post

Idan Na Zama Shugaban Kasa Yajin Aikin ASUU Zai Zama Tarihi – Kwankwaso

Related

Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba
Manyan Labarai

Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba

6 hours ago
Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC
Manyan Labarai

Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC

8 hours ago
Akwai Wadataccen Mai Da Zai Ishi ‘Yan Kasa Nan Da Kwanaki 30 —NNPCL
Manyan Labarai

Akwai Wadataccen Mai Da Zai Ishi ‘Yan Kasa Nan Da Kwanaki 30 —NNPCL

9 hours ago
Tinubu Ya Gana Da Shugaban EFCC A Fadar Shugaban Kasa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana Da Shugaban EFCC A Fadar Shugaban Kasa

10 hours ago
Kotu Ta Daure Basarake Shekaru 15 Saboda Garkuwa Da Kansa
Manyan Labarai

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Dakta Idris Abdulaziz

12 hours ago
Yanzu-Yanzu: Tinubu Ya Gana Da Kyari, Emefiele Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

Yanzu-Yanzu: Tinubu Ya Gana Da Kyari, Emefiele Kan Cire Tallafin Man Fetur

1 day ago
Next Post
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

Idan Na Zama Shugaban Kasa Yajin Aikin ASUU Zai Zama Tarihi - Kwankwaso

LABARAI MASU NASABA

Ya Dace ‘Yan Siyasan Amurka Su Yi Tunani Kan Kalaman Elon Musk

Ya Dace ‘Yan Siyasan Amurka Su Yi Tunani Kan Kalaman Elon Musk

May 31, 2023
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Samar Da Yanayin Da Ya Dace Na Tattaunawa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen 2

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Samar Da Yanayin Da Ya Dace Na Tattaunawa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen 2

May 31, 2023
Sin Na Son Hadin Kai Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Nazarin Sararin Samaniya

Sin Na Son Hadin Kai Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Nazarin Sararin Samaniya

May 31, 2023
Gudummawar Kasar Sin Ga Aikin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Duniya Abu Ne Da Ake Gani A Zahiri

Gudummawar Kasar Sin Ga Aikin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Duniya Abu Ne Da Ake Gani A Zahiri

May 31, 2023
Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba

Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba

May 31, 2023
Sin Na Goyon Bayan Gwamnatin Mali Wajen Yaki Da Ta’addanci Da Tabbatar Da Tsaron Kasa

Sin Na Goyon Bayan Gwamnatin Mali Wajen Yaki Da Ta’addanci Da Tabbatar Da Tsaron Kasa

May 31, 2023
An Gudanar Da Taro Karo Na 12 Na Dandalin Masanan Sin Da Afirka

An Gudanar Da Taro Karo Na 12 Na Dandalin Masanan Sin Da Afirka

May 31, 2023
China Ta Yi Alkawarin Ci Gaba Da Kulla Alakar Tattalin Arziki Da Nijeriya

China Ta Yi Alkawarin Ci Gaba Da Kulla Alakar Tattalin Arziki Da Nijeriya

May 31, 2023
Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC

Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC

May 31, 2023
Akwai Wadataccen Mai Da Zai Ishi ‘Yan Kasa Nan Da Kwanaki 30 —NNPCL

Akwai Wadataccen Mai Da Zai Ishi ‘Yan Kasa Nan Da Kwanaki 30 —NNPCL

May 31, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.