• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Kungiyar NAOWA Ta Nemi Matan Sojoji Su Karfafa Wa Mazajensu Wurin Yaki Da Ta’addanci

by Bello Hamza
2 weeks ago
in Labarai
0
Kungiyar NAOWA Ta Nemi Matan Sojoji Su Karfafa Wa Mazajensu Wurin Yaki Da Ta’addanci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Matar shugabar rundunar sojojin Nijeriya, Misis Salamatu Yahaya, ta nemi matan sojojin Nijeriya su taimaka wajen karfafa wa mazajensu wurin yakin da suke yi da ‘yan bindiga a sassan kasar nan.na

Misis Salamatu wadda kuma ita ce shugabar kungiyar matan sojojin Nijeriya, ta bayyana haka ne ranar Alhamis a yayin da take kaddamar da makarantar da kafa a garin Inugu.

  • ISWAP Ce Ta Kai Wa Sojoji Hari A Dutsen Zuma – Rahoto
  • Sojoji 2 Da Farar Hula 1 Sun Mutum A Wani Hatsarin Mota A Legas

Ta kuma kaddamar da shalkwatar kungiyar da aka sake yi wa kwaskwarima tare da bayar da tallafin kayan aiki ga asibitin rundunar ta 82 da ke Inugu.

Ta kara da cewa, wannan shawarar ta zama dole saboda muhimmancinsu ga rayuwar mazajen nasu a bangariori da dama.

Salamatu ta bayyana cewa, ya kamata matan su tabbatar da harkokin gidajensu na tafiya yadda yakamata don hankalin mazajen nasu ya kwanta a halin da suke fafatawa da ‘yan ta’adda a sassaan Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

Tunda farko, matar shugaban runduna ta 82, Misis Mariya Lagbaja, ta godewa shugabar ta NAOWA a kan dukkan goyon bayan da take bayarwa wajen bunkasa kungiyar.

ShareTweetSendShare
Previous Post

DA DUMI-DUMI: ‘Yan Bindiga Sun Sace Wani Basaraken Gargajiya Da Wasu Mutum 3 A Ondo

Next Post

An Kulla Yarjejeniyar Kasuwanci Tsakanin Kamfanonin Sadarwa Na Telecom Da YahClick

Related

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara
Rahotonni

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

43 mins ago
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa
Labarai

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

44 mins ago
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa
Kananan Labarai

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

1 hour ago
srilanka
Rahotonni

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

3 hours ago
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki
Labarai

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

4 hours ago
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu
Labarai

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

5 hours ago
Next Post
An Kulla Yarjejeniyar Kasuwanci Tsakanin Kamfanonin Sadarwa Na Telecom Da YahClick

An Kulla Yarjejeniyar Kasuwanci Tsakanin Kamfanonin Sadarwa Na Telecom Da YahClick

LABARAI MASU NASABA

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

August 19, 2022
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

August 19, 2022
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.