• English
  • Business News
Tuesday, July 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwamitin Kolin JKS Ya Amince Da Kudurin Kara Zurfafa Sauye-sauye Daga Dukkanin Fannoni

by Sulaiman and CGTN Hausa
12 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kwamitin Kolin JKS Ya Amince Da Kudurin Kara Zurfafa Sauye-sauye Daga Dukkanin Fannoni
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamitin kolin JKS na 20 ya amince da kudurin kara zurfafa sauye-sauye daga dukkanin fannoni, da nufin bunkasa zamanantarwa irin ta Sin. An amince da kudurin ne a cikakken zaman kwamitin na 3 da ya gudana tsakanin ranaikun Litinin zuwa Alhamis din nan.

Ofishin siyasa na kwamitin tsakiyar jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin ne ya jagoranci zaman. Kuma babban sakataren kwamitin kolin JKS Xi Jinping, ya gabatar da muhimmin jawabi, kamar dai yadda wata sanarwar bayan taron da aka fitar a yau Alhamis ta bayyana.

  • Shugaban Amurka, Joe Biden Ya Kamu Da Cutar Covid-19
  • Sin Za Ta Tallafawa Kamfanonin Gida Da Na Waje A Fannin Sabunta Na’urori Da Yin Musayar Tsoffin Kaya Da Sabbi

Yayin zaman, an saurari, tare da tattauna batutuwan da suke kunshe cikin wani rahoto kan ayyukan ofishin siyasa na kwamitin kolin karkashin jagorancin shugaba Xi, a madadin ofishin siyasar, tare da nazari, da amincewa da kudurin kwamitin kolin na JKS don gane da kara zurfafa sauye-sauye daga dukkanin fannoni, da nufin bunkasa zamanantarwa irin ta Sin. Shugaba Xi ya yi fashin baki don gane da sassan kudurin da aka amince da shi.

A cewar sanarwar bayan taron, makasudin zurfafa sauye-sauye daga dukkanin fannoni ya hada da ci gaba da kyautatawa, da bunkasa tsarin gurguzu mai halayyar musamman na kasar Sin, da zamanantar da tsarin tafiyar da harkokin kasa, da karfafa kwarewar jagoranci.

Kaza lika, sanarwar ta kara da cewa, ya zuwa shekarar 2035, za a kai ga gina managarcin tsarin raya tattalin arziki irin na gurguzu daga dukkanin fannoni, da kara inganta tsarin na gurguzu mai salon musamman na Sin, da zamanantar da daukacin tsarinmu, da ikon aiwatar da jagoranci, da cimma salon zamanantarwa na gurguzu”.

Labarai Masu Nasaba

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

Dukkanin wadannan za su kafa ginshiki mai karfi na gina kasar Sin, yadda za ta zama mai bin salon gurguzu na zamani a dukkanin fannoni nan zuwa tsakiyar karnin nan da muke ciki.

Za a kammala daukacin ayyukan sauye-sauyen da aka fayyace cikin kudurin ne nan zuwa lokacin bikin cikar jamhuriyar jama’ar kasar Sin shekaru 80 da kafuwa a shekarar 2029. (Saminu Alhassan)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: JKSshugaban kasar Sin Xi JinpingSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Babu Ɗalibin Da Zai Sake Shiga Jami’a Sai Ya Cika Shekaru 18 

Next Post

Sabon Tsarin Karatun Sakandare Zai Fito A Watan Satumba – Minista

Related

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

4 hours ago
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

5 hours ago
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

6 hours ago
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere
Daga Birnin Sin

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

7 hours ago
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

8 hours ago
Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa
Daga Birnin Sin

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

9 hours ago
Next Post
Sabon Tsarin Karatun Sakandare Zai Fito A Watan Satumba – Minista

Sabon Tsarin Karatun Sakandare Zai Fito A Watan Satumba - Minista

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

June 30, 2025
Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

June 30, 2025
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

June 30, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

June 30, 2025
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

June 30, 2025
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

June 30, 2025
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

June 30, 2025
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

June 30, 2025
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.