ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 28, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Labarin Wakiliyar Majalisar NPC Zhao Mingcui

by CGTN Hausa and Sulaiman
4 months ago
Npc

A cikin tsaunin Qinling-Bashan, akwai wata ma’aikaciyar gidan waya mace dauke da jakar gidan waya kore. Ta yi tafiya har fiye da kilomita dubu 180 a cikin shekaru 30 da suka wuce. Mutane mazauna yankunan karkara suna kiranta da “mai isar da sako na cikin tsaunuka”. Ita ce Zhao Mingcui wakiliyar majalisar wakilan jama’ar Sin wato NPC a takaice, kuma ma’aikaciyar kamfanin gidan waya na kasar Sin a gundumar Shiquan na birnin Ankang na lardin Shaanxi.

Wannan hanyar wasiku ta karkara, ita ce kuma “hanyar tattara ra’ayoyin jama’a” ta Zhao Mingcui. Ta kan rubuta bukatun jama’a a cikin wani littafi a kan hanyarta na aike da wasiku da kaya: Wadanne tsofaffi ke da wahalar samun magani, a wane kauye ne hanya ba ta da kyau, wane yanki ne na tsaunuka ba shi da kyakkyawar hanyar sadarwa. Wadannan ra’ayoyi daga mazauna tsaunuka sun zama shawarwarin da za ta bayar a taron majalisar NPC.

A cikin shekaru 8 da suka gabata, Zhao Mingcui ta gabatar da shawarwari sama da 80, wajen tarukan shekara-shekara na majalisar. Abubuwan da ta dade tana kula da su kamar hadewar ayyukan jigilar kayayyaki da wasiku da kwashe fasinja, sun kasance cikin muhimman ayyuka na shirin raya kasar Sin na shekaru biyar-biyar karo na 14, inda aka mai da muhimmanci kan zamanintar da kauyuka da karkara. Ma’aikatar gidan waya ta kasar Sin, a shekara ta 2024, a cikin martaninta ga shawarwarin Zhao Mingcui, ta bayyana cewa, takardun kasa kamar shirin zamanintar da aikin noma da kauyuka sun karfafa kamfanonin gidan waya da na jigilar kaya da su himmantu wajen yada ayyukansu a yankunan karkara.

ADVERTISEMENT

A bana ita ce shekarar farko da ake aiwatar da shirin raya kasar Sin na shekaru biyar-biyar karo na 15, kuma Zhao Mingcui ta mayar da hankali kan batun kariyar samfuran abubuwan gargajiya na gida kamar su maganin da ake kira Gynostemma Pentaphyllum na gundumawar Pingli da siliki na gundumar Shiquan na Shaanxi, tana yin kira da a kara dakile jabun kayayyaki. An mika wannan shawara ga taron majalisar NPC na 2026 a hukumance, kuma a halin yanzu hukumomin da abin ya shafa suna nazarinta.

“Daga tsaunuka zuwa zauren taron jama’ar Sin, na kwashe shekaru 30 ina tafiya.” Zhao Mingcui ta ce, “Ni ce wakiliyar jama’a, na fi sanin abin da jama’a ke fata. Tabbatar da hakkin wakilan majalisar NPC ba aiki na wadannan kwanakin da aka gudanar da taron kawai ba ne, aikin kowace rana ne.”

LABARAI MASU NASABA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya

Labarin Zhao Mingcui shi ne wani misali na tsarin dimokuradiyyar dake shafar kowa da kowa iri na Sin: dimokuradiyya tana cikin shawarwarin wannan ma’aikaciyar gidan waya, wadda ke wakiltar bukatun jama’a.

Kamar yadda ta ce: “Abin da jama’a ke fata shi ne, rayuwarsu ta kara kyau kowace rana.” An yi imanin cewa a shekaru biyar masu zuwa, za a tabbatar da karin shawarwarin wakilan majalisar NPC, kuma rayuwar jama’a za ta inganta kowace rana.(Mai zane da rubutu: MINA)

 

Npc
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Mataimakin Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Gaggauta Zamanantar Da Tsarin Ayyukan Masana’antu
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ribar Manyan Kamfanonin Sin Ta Karu Da Kashi 18.8% Cikin Watanni Biyar Na Farkon Bana
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tsarin Kirkire-Kirkire Na Sin Na Kara Kuzari Ga Makomar Masana’antun Duniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Wakilin Sin: Kar A Bari Sabon Nau’in Ra’ayin Nuna Karfin Soja Ya Haifar Da Karin Tasiri
Npc
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Mataimakin Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Gaggauta Zamanantar Da Tsarin Ayyukan Masana’antu
  • Sulaiman
    Gwamna Uba Sani Ya Ziyarci Iyalan Malamar Addini Da Aka Kashe A Kaduna Saboda Zargin Satar Yara
  • Sulaiman
    Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Da Yadda Aka Hallaka Malamar Islamiyya A Kaduna
  • Sulaiman
    Abubuwan Da Ke Tattare Da Jami’in Soja Sambo Dasuki

MASU ALAKA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya
Ra'ayi Riga

Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya

June 19, 2026
A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”
Ra'ayi Riga

A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”

June 18, 2026
Next Post
Mutane 7 Ne Suka Rasu Sakamakon Zazzabin Cizon Sauro Da Taifod Ba Wata Sabuwar Cuta Ba – Gwamnatin Kano

Matasa Biyu Sun Afka Tafkin Ruwa Yayin Tserewa Masu Ƙwacen Waya A Kano

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Gaggauta Zamanantar Da Tsarin Ayyukan Masana’antu

Mataimakin Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Gaggauta Zamanantar Da Tsarin Ayyukan Masana’antu

June 28, 2026
Kotu Ta Fara Sauraron Shari’ar Da Ke Ƙalubalantar Takarar Pantami A PDP

Kotu Ta Fara Sauraron Shari’ar Da Ke Ƙalubalantar Takarar Pantami A PDP

June 28, 2026
Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto

Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto

June 28, 2026
Ƴansanda Sun Kama Mutum 10 Kan Kisan Shugaban MACBAN Na Jihar Binuwe

Ƴansanda Sun Kama Mutum 10 Kan Kisan Shugaban MACBAN Na Jihar Binuwe

June 28, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Uba Sani Ya Ziyarci Iyalan Malamar Addini Da Aka Kashe A Kaduna Saboda Zargin Satar Yara

June 28, 2026
Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Da Yadda Aka Hallaka Malamar Islamiyya A Kaduna

Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Da Yadda Aka Hallaka Malamar Islamiyya A Kaduna

June 28, 2026
Abubuwan Da Ke Tattare Da Jami’in Soja Sambo Dasuki

Abubuwan Da Ke Tattare Da Jami’in Soja Sambo Dasuki

June 28, 2026
Husaini Isa Ya Gargaɗi Ƴan Takarar NDC A Kano Kan Buƙatar Kiyaye Ƙa’dojin Jam’iyya

Hukuncin Kotun Lokoja Kan NDC Barazana Ce Ga Dimokuraɗiyya — Ameh

June 28, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

El-Rufai Ya Shafe Fiye Da Kwanaki 125 A Garƙame

June 28, 2026
Ghana Ta Soke Lasisin Mallakar Bindiga Da Aka Bai Wa Fararen Hula A Baya

Ghana Ta Soke Lasisin Mallakar Bindiga Da Aka Bai Wa Fararen Hula A Baya

June 28, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.