• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Luguden Ruwan Wuta Ya Kashe Kwamandan Boko Haram A Borno

by Sadiq
8 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa, Manyan Labarai
0
Luguden Ruwan Wuta Ya Kashe Kwamandan Boko Haram A Borno
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dakarun rundunar sojin saman Operation Hadin Kai, sun kashe wani kasurgumin kwamandan Boko Haram, Alhaji Modu, wanda aka fi sani da Bem Bem.

An kashe Modu ne tare da wasu ‘yan ta’adda 27 a jihar Borno.

  • Wasu Nau’in Kwadi Da Macizai Sun Haddasa Asarar Dala Biliyan 16 A Duniya
  • Wang Yi Ya Yi Tsokaci Kan Matsayar Sin A Batun Tekun Kudancin Kasar

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da babban hafsan hafsoshin sojin sama, Air Marshal Oladayo Amao, ya bukaci kwamandojin rundunar sojin sama ta Nijeriya, da su nuna rashin tausayi, da kuma tabbatar da sun yi amfani da ruwan wuta a kan ‘yan ta’addan da ke barazana ga tsaro a kasar.

An kashe ‘Bem Bem’ da mayakansa a ranar Laraba, 3 ga watan Agusta, 2022, sakamakon wani hari da jiragen yakin soja suka kai a kan tsaunin Mandara da ke karamar hukumar Gwoza a jihar Borno.

Wani rahoton leken asiri da Zagazola Makama, kwararre kan yaki da ‘yan tada kayar baya kuma mai sharhi kan harkokin tsaro a yankin tafkin Chadi ya samu daga manyan majiyoyin soji da aka bai wa LEADERSHIP a ranar Lahadin da ta gabata, ya ce wani binciken barnar da aka yi a yakin ya nuna cewa harin jirgin ya yi tasiri a kan mutane da dama. An kashe masu mayakan yayin da wasu suka samu munanan raunuka.

Labarai Masu Nasaba

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Majiyoyi sun ce harin ya biyo bayan sahihan rahotannin sirri da ke nuni da cewa mayakan na Boko Haram na haduwa a wani waje da nufin kai hare-hare.

‘Bem Bem’ ya kasance sanannen dan tada kayar baya wanda ya taso daga dan fashi da makami jagoran Boko Haram.

Ya taka rawa wajen gudun hijirar mutane da dama daga garin Bama a shekarar 2014 da kuma kashe daruruwan mutane.

Tags: 'Yan ta'addaBoko HaramDakarun Sojin SamaHare-HareMayakan Boko Haram
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wasu Nau’in Kwadi Da Macizai Sun Haddasa Asarar Dala Biliyan 16 A Duniya

Next Post

Mahaifiyata Ta Sare Min Hannaye Haka Siddan – Budurwa

Related

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara
Manyan Labarai

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

33 mins ago
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu
Manyan Labarai

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

1 hour ago
NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya
Manyan Labarai

NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

3 hours ago
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa
Manyan Labarai

Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

1 day ago
Na Matsu Na Kammala Wa’adin Mulkina -Buhari
Manyan Labarai

Na Matsu Na Kammala Wa’adin Mulkina -Buhari

1 day ago
Emefiele Ya Roki Gafarar ‘Yan Nijeriya Kan Matsalar Hada-Hadar Kudi Ta Intanet
Manyan Labarai

Emefiele Ya Roki Gafarar ‘Yan Nijeriya Kan Matsalar Hada-Hadar Kudi Ta Intanet

1 day ago
Next Post
Mahaifiyata Ta Sare Min Hannaye Haka Siddan – Budurwa

Mahaifiyata Ta Sare Min Hannaye Haka Siddan - Budurwa

LABARAI MASU NASABA

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

March 23, 2023
FEC Ta Amince Da Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Wajen Gina Barikin Jami’an NDLEA

FEC Ta Amince Da Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Wajen Gina Barikin Jami’an NDLEA

March 23, 2023
Mata Magoya Bayan PDP Na Zanga-Zangar Watsi Da Sakamakon Zaben Gwamnan Kaduna

Mata Magoya Bayan PDP Na Zanga-Zangar Watsi Da Sakamakon Zaben Gwamnan Kaduna

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.