ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ma’aikatar Harkokin Wajen Kasar Sin: Ziyarar Merz A Kasar Sin Tana Da Alfanu Da Kuma Ma’ana

by CGTN Hausa and Sulaiman
4 months ago
Sin

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta bayyana a yau Alhamis cewa, ziyarar da shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya kawo kasar Sin tana da alfanu da kuma ma’ana, tana mai jaddada aniyar kasashen biyu wajen kiyaye zaman lafiya mai dorewa, da kara zurfafa hadin gwiwar moriyar juna, da magance sabanin ra’ayi ta hanyar tattaunawa ta gaskiya, da bude kofa da kuma girmama juna.

Mai magana da yawun ma’aikatar, Mao Ning ce ta bayyana hakan a wani taron manema labarai na yau da kullum, a yayin da take amsa wata tambaya mai nasaba da hakan.

Mao ta ce, shugabannin kasashen biyu sun yi imanin cewa, ya kamata Sin da Jamus su inganta tuntubar juna bisa manyan tsare-tsare, da zurfafa amincewa da juna bisa manyan tsare-tsare, da kiyaye hadin gwiwar bude kofa ga juna, da goyon bayan tsarin mabambantan bangarori da cinikayya cikin ‘yanci, da kare matsayin MDD, da bin tafarkin manufofi da ka’idojin kundin tsarin MDD, da ci gaba da zurfafa kawancensu a dukkan fannoni bisa manyan tsare-tsare.

ADVERTISEMENT

Ta kara da cewa, kasar Sin a shirye take ta dauki wannan ziyara a matsayin wata dama ta yin hadin gwiwa da bangaren Jamus don bude wani sabon babi na huldar dake tsakanin Sin da Jamus, da sanya kwanciyar hankali da karin kuzari mai kyau a duniya mai cike da sauyi da kuma tashin-tashina. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

 

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Bude Kasuwarta Ga Gyadar Sha Zawa Daga Nahiyar Afrika

Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Bude Kasuwarta Ga Gyadar Sha Zawa Daga Nahiyar Afrika
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Ta Bude Kasuwarta Ga Gyadar Sha Zawa Daga Nahiyar Afrika
  • Sulaiman
    Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya
  • Sulaiman
    Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”
  • Sulaiman
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Sin Ta Bude Kasuwarta Ga Gyadar Sha Zawa Daga Nahiyar Afrika
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bude Kasuwarta Ga Gyadar Sha Zawa Daga Nahiyar Afrika

June 16, 2026
Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

June 15, 2026
Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”
Daga Birnin Sin

Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

June 15, 2026
Next Post
Noman Rani: Gwamna Lawal Ya Raba Takin Zamani Da Kayan Noma Ga Manoman Jihar Zamfara

Noman Rani: Gwamna Lawal Ya Raba Takin Zamani Da Kayan Noma Ga Manoman Jihar Zamfara

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Bude Kasuwarta Ga Gyadar Sha Zawa Daga Nahiyar Afrika

Sin Ta Bude Kasuwarta Ga Gyadar Sha Zawa Daga Nahiyar Afrika

June 16, 2026
Sojoji Sun Fatattaki Lakurawa, Sun Ƙwato Makamai Da Abubuwan Fashewa A Kebbi

Sojoji Sun Fatattaki Lakurawa, Sun Ƙwato Makamai Da Abubuwan Fashewa A Kebbi

June 16, 2026
Gwamna Radda Ya Ziyarci Matar Janar Rabe Da Aka Ceto, Ya Yaba Wa Sojoji

Gwamna Radda Ya Ziyarci Matar Janar Rabe Da Aka Ceto, Ya Yaba Wa Sojoji

June 16, 2026
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

Peter Obi Ya Nemi A Janye Hukuncin Kotu Kan Soke Rijistar ADC

June 16, 2026
Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

June 16, 2026
Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

June 16, 2026
Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina

Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina

June 16, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Hukuncin Kotu Kan Ba Da Umarnin Soke Rajistar ADC

June 16, 2026
Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

June 15, 2026
Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

June 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.