• Leadership Hausa
Thursday, February 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

Magoya Baya Sun Shiga Hannu A Uganda Bayan Arsenal Ta Doke Manchester United

by Sadiq
1 week ago
in Manyan Labarai
0
Magoya Baya Sun Shiga Hannu A Uganda Bayan Arsenal Ta Doke Manchester United

Akalla magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal takwas aka kama a birnin Jinja na kasar Uganda, sakamakon hada wani gangami na murnar doke Manchester United a wasan hamayya da suka buga a gasar Firimiyar Ingila.

Magoya bayan wadanda ke sanye da rigunan Arsenal na dauke da wani abu da aka siffanta shi a matsayin kofin Firimiyar Ingila.

  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 4 A Bauchi
  • NIS Ta Samu Gudunmawar Na’urorin Sadarwa Na Miliyoyin Nairori 

‘Yan sanda sun ce mutanen ba su da izinin gudanar da gangamin, kuma yin hakan laifi ne a kasar.

Arsenal ta samu nasara a kan abokiyar hamayyarta Manchester United da ci 3-2 a wasan da suka gwabza a ranar Lahadi.

Sakamakon ya bai wa Arsenal damar ci gaba da rike teburin gasar inda ta bai wa Manchester City tazarar maki biyar.

Labarai Masu Nasaba

Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja

CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin      

‘Yan sanda sun kama magoya bayan wadanda ke cikin jerin gwanon motoci a ranar Litinin da safe, inda daya daga cikinsu ke rike da kofin da suka hada kudi suka saya a wani shago a kasar.

Magoya bayan Arsenal na cike da karsashi a kakar wasanni ta bana, inda suke sa ran lashe gasar Firimiyar Ingila.

Tags: ArsenalFirimiyar IngilaMagoya BayaManchester UnitedUganda
Previous Post

Tinubu Ba Shi Da Wani Tsari Na Taimaka Wa Arewa – Naja’atu

Next Post

Allah Ya Yi Wa Jarumin Kannywood, Abdulwahab Awarwasa Rasuwa

Related

Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja
Manyan Labarai

Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja

30 mins ago
CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin       
Manyan Labarai

CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin      

2 hours ago
Hisbah Ta Wanke Matar Da Ta Auri Saurayin ‘Yarta A Jihar Kano
Manyan Labarai

Hisbah Ta Wanke Matar Da Ta Auri Saurayin ‘Yarta A Jihar Kano

3 hours ago
‘Yan Nijeriya Sun Jingine Kasuwancinsu A Nijar Saboda Karancin Sabbin Kudi
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Sun Jingine Kasuwancinsu A Nijar Saboda Karancin Sabbin Kudi

6 hours ago
Ana Shirya Wa Tinubu Makarkashiya A Aso Rock – El-rufai
Manyan Labarai

Ana Shirya Wa Tinubu Makarkashiya A Aso Rock – El-rufai

1 day ago
An Hallaka Matashi 1, An Jikkata Wani A Yakin Zaben APC A Bauchi
Manyan Labarai

An Hallaka Matashi 1, An Jikkata Wani A Yakin Zaben APC A Bauchi

1 day ago
Next Post
Allah Ya Yi Wa Jarumin Kannywood, Abdulwahab Awarwasa Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Jarumin Kannywood, Abdulwahab Awarwasa Rasuwa

LABARAI MASU NASABA

An Fara Aiki Da Cibiyar Bayanai Ta Kano

An Fara Aiki Da Cibiyar Bayanai Ta Kano

February 2, 2023
Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja

Gini Ya Rufta, Ya Kashe Mutane, Da Dama Sun Jikkata A Abuja

February 2, 2023
Ƙungiyar Marubuta Ta Alƙalam Za Ta Yi Taron Tunawa Da Mahmoon Baba-Ahmed

Ƙungiyar Marubuta Ta Alƙalam Za Ta Yi Taron Tunawa Da Mahmoon Baba-Ahmed

February 2, 2023
Har Yanzu Ana Kuka Sakamakon Yadda ‘Yan Sandan Amurka Ke Nuna Karfin Tuwo

Har Yanzu Ana Kuka Sakamakon Yadda ‘Yan Sandan Amurka Ke Nuna Karfin Tuwo

February 2, 2023
CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin       

CBN Da ‘Yansanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Sayar Da Sabbin      

February 2, 2023
Sabon Kwamitin Lura Da Takara Da Sin Da Amurka Ta Kafa Ba Zai Haifar Da Dan Mai Ido Ba

Sabon Kwamitin Lura Da Takara Da Sin Da Amurka Ta Kafa Ba Zai Haifar Da Dan Mai Ido Ba

February 2, 2023
Sin Ta Tallafawa Makarantun Sudan Ta Kudu Da Litattafai Sama Da 300,000

Sin Ta Tallafawa Makarantun Sudan Ta Kudu Da Litattafai Sama Da 300,000

February 2, 2023
Hisbah Ta Wanke Matar Da Ta Auri Saurayin ‘Yarta A Jihar Kano

Hisbah Ta Wanke Matar Da Ta Auri Saurayin ‘Yarta A Jihar Kano

February 2, 2023
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Aike Da Murja Kunya Zuwa Gidan Yari 

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Aike Da Murja Kunya Zuwa Gidan Yari 

February 2, 2023
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Raba Auren ‘Yar Ganduje Da Mijinta

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Raba Auren ‘Yar Ganduje Da Mijinta

February 2, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.