ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisun Dokokin Jihohi Sun Goyi Bayan Kafa ‘Yansandan Jiha

by Idris Aliyu Daudawa
3 months ago
Jihohi

Shugabannin majalisun Jiohi a karkashin, kungiyar shugabannin majalisun Nijeriya (CSSLN), sun ba da nasu goyon bayan dangane da lamarin kirkirar ‘yansandan Jiha.

Sun bayyana cewa maganar kafa ‘yansandan jiha, ai tun tuni ne ya dace ace an kafa ta saboda yadda lamarin tababarewar tsaro yake a fadin Nijeriya, don haka  ya ce, ba abu ne maikyau ace an ki amincewa da shawarar yin hakan.

  • An Yi Musayar Kwarewa Game Da Ayyukan Rage Talauci Ga Masu Bukatar Musamman Na Sin a Dandalin FAO
  • Za a Gudanar Da Tattaunawa Kan Batun Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka a Faransa Daga Ranar 14 Zuwa 17 Ga Watan Maris

Maganar kafa ‘yansandan jihar makon da ya gabata ta kara samun tagomashi yayin da sabon Shugaban rundunar ‘yansanda ta kasa, wanda aka rantsar makon da ya gabata, Tunji Disu, ya ba da  tashi amincewar inda ya kafa kwamitoci domin   su gano hanyoyin da za’a bi na kafa su.

ADVERTISEMENT

Disu, wanda ya  yi hira  ne da masu daukar labaranfadar Shugaban kasa jim kadan bayan da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da shi a matsayin Shugaban rundunar ‘yansanda na 23 a fadar Shugaban kasa,  ya ce maganar samar da ‘yansandan Jihohi wani abu ne da za a iya kira da “tsari ne wanda lokacin shi ya yi.”

Kafin dai a samu zuwa wannan lokacin da halin da ake ciki, Tinubu ya yi kira da majalisun kasa su ba lamarin taimako na shari’a.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

An samu mabambanta ra’ayoyi akan maganar da sabon Shugaban rundunar ‘yansanda ta kasa ya yi. Kungiyar tuntuba ta Arewa (ACF), Afenifere, da takwarar ta, ta kudu maso kudu, da kungiyar sashen masu arzikin manfetur (Pan Niger Delta Forum), sun goyi bayan lamarin na ‘yansandan Jiha.

Duk da yake dai ita maganar ‘yansandan Jiha an dade ana yin ta lokaci mai tsawo, tana bukatar gyaran tsarin mulki ne domin a samu cimma burin na kafa ta, domin kuwa ai abin ya shafi Jihohi 36 na Nijeriya.

Shugaban kungiyar ya bayyana ra’ayin sa

Shugaban kungiyar CSSLIN,Honorabul Emomotimi Dennis Guwor ya bayyanawa LEADERSHIP a hirar da ya yi da ita ranar Lahadi ta makon da ya gabata, inda ya ce wani lamari ne wanda  ya dace ace ya zuwa halin da ake ciki, an gama shi, ba ma kamar idan aka  yi la’akari da irin halin  tabarbarewar  tsaro da Nijeriya ta ke fuskanta yanzu, tun da ‘ yan Nijeriya sun yi maraba da shi lamarin.

Kamar dai yadda Shugaban ya ce,Tinubu  tuni ne ya kalubalanci wadanda suke da ruwa da tsaki“su fara tunanin hanya mafi dacewa da ta kamata ayi gyaran shi tsarin mulkinsaboda a samu damar sa lamarin  ‘yansandan Jiha ko, a samu dama ita kasar Nijeriya ta samu zaman lafiya wanda ya dace, ko su fara aiki a dazuzzukan mu,a samu ceto daga masu cutar da su, ya kasance tsoro ya fita daga idon mutane.”

Ya ce kungiyar ta Shugabannin majalisun Nijeriya ba su da wata matsala su, suna goyon bayan lamarin ba tare da wata matsala ba.

“Yawancin ‘yan Nijeriya da wasu kungiyoyi a shekaru ashirin da suka gabata sun fara maganar duk kuma daya ce da ta shafi ‘yansanda Jiha, hakan yana nuna matukara aka kafa ‘yansandan na Jiha ita ce hanya da ta fi dacewa wadda a dalilin yin haka nana iya samun ci gaba da kuma bankwana da rashin tsaron da ake fama,  kamar yadda ya ce,”.

Guwor, wanda har ila yau shi ne Shugaban majalisar Jihar Delta, majalisar Jihar, sun bada tabbaci da ke nuna cewar ba za ta yi wasa da lamarin ba, tun da yake yanzu shi ne ya dawo da maganar .

Zai iya tunawa majalisar dattawa sun tabbatawar ‘yan Nijeriya cewa za su yi ma lamarin na ‘yansanda  Jiha duk yadda ya dace, ba za su yi wasa da shi ba, domin abu ne muhimmi, ba za su bari abin ya shiga wani hali ba,za su dauki abin da muhimmaci saboda kuwa ai sun san lamari ne da bai son bata lokaci, da zarar an tura  ma su ‘yan majalisa nan da nan za su yi abinda ya fi dacewa da  lamarin.Ba za su  sa ido har ace an fara yin kamfe na siyasa.

Ya yi kira da masu ruwa da tsaki da su yi duk abubuwan da suka dace da suka san za su taimakawa kokarin da suke yi,kada su sa wata  gazawa tare da su, idan kuma an kai ga kirkiro su ‘yamsanda na Jihohi kada ayi amfani da su wajen cimma burin da ya wuce na harkar tsaro, a kuma tanaji hukunci  mai tsauri da zai hana yin amfani da su ta hanyar da bata kamata ba.

Don haka ne ma ya tuna da, da irin maganar da mai magana da yawun ‘yan majalisar dattawa , Sanata Yemi Adaramodu, ya yi “ Za mu yi duk abinda ya dace mu yi dangane da lamarin; muna bada tabbacin kafi karshen wannan shekarar, za mu yi duk gyare- gyare da suka kamata, wabda hakan ne za mu samu dama ta kirkiro’yansandan Jiha.”

Guwor  ya ce ita maganar  tsarin ‘yansandan Jiha babu wata matsala ba ce ta kanta saboda ana iya amfani da ita domin taimakawa al’umma.

“Maganar gaskiya matsalar ita ce Nijeriya ba kasafai ake yin abubuwa kamar yadda doka ta shinfida ba, inda kuma ba’a kiran mutane su yi bayani akan abubuwan da suka yi da basu dace ba. Hakanan a wurin da ba ‘a iya daukar mataki na hukuntawa kan wadansu abubuwan da aka ki yi hakanan,a irin wannan hali masu irin wadancan halayen za su yi dukkan abubuwan da suka dama. Hakanan ma babu wata maganar kage, ana iya yin amfani da dansanda ayi abinda aka dama ta ko wane irin hali — ko dai a karkara, Jiha ko kuma tarayya, matukar har duk wadanda suke jagorancin wuri za ‘a kyale su, su yi ta yin abubuwan da suka daman a karya doka.”

Jihohi
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Manyan Kamfanonin Sin Suna Zuba Karin Jari A Jihar Xinjiang Ta Kasar

Manyan Kamfanonin Sin Suna Zuba Karin Jari A Jihar Xinjiang Ta Kasar

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.