ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matsalar Bindiga Tana Addabar Amurka Matuka

by CMG Hausa
4 years ago
Bindiga

Yau watanni 3 da suka wuce, wani dan bindiga ya kashe kananan yara 19 da malamai 2 a makarantar firamare ta Robb a kasar Amurka.

A lokacin, shugaba Joe Biden na kasar ya lashi takobin daukar hakikanin matakai, tare da sa hannu kan shirin dokar kayyade sayen bindiga a watan Yuni, wanda a cewarsa, shirin doka ne mafi muhimmanci cikin shekaru 30 da suka wuce kan harkokin bindiga. Amma fararen hula da ba su ji ba su gani ba suna mutuwa sakamakon harbe-harben bindiga.

  • IAEA: Za A Tattauna Batun Hadin Gwiwa Tsakanin Amurka Da Birtaniya Da Australiya

A karshen makon jiya, an yi harbe-harbe a wasu jihohin Amurka. Me ya sa Amurka, wadda ke matsayin kasa mafi arziki a duniya, ba ta sa aya ga laifuffuka masu nasaba da bindiga ba?

ADVERTISEMENT

Masharhanta sun yi nuni da cewa, dalilan da suka sa hakan su ne: tanade-tanaden dake cikin gyararren shirin doka na 2 na kundin tsarin mulkin kasar dangane da mallakar bindiga, da kuma sabanin dake tsakanin jam’iyyun siyasa 2 na Amurka kan sa ido kan harkokin bindiga.

Har ila yau, matsalar bindiga tana yin kamari sakamakon yawan riba. Girman kasuwar kera bindiga da cinikin bindiga ya kai dalar Amurka biliyan 70.5 a kasar a shekarar 2021.

LABARAI MASU NASABA

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Kungiyar kula da harkokin bindiga ta Amurka NRA wadda ke matsayin rukunin tattalin arziki mafi tasiri a kasar, tana ba da taimakon kudi ta fuskar siyasa a kowace shekara, tare da zuba makudan kudade kan yayata muhimmancin mallakar bindiga bisa doka, a kokarin kawo tsaiko ga yadda gwamnatin take daukar matakai masu nasaba da bindiga.

Kamar yadda jaridar The New York Times ta bayyana, kusan kowa da kowa na rayuwa cikin tsoro a kasar Amurka sakamakon karuwar harbe-harben bindiga a kasar.

Me ya sa haka? Domin masu kudi suna jin dadin ganin karuwar dukiyoyinsu sakamakon kera bindiga da cinikinsa, kana ’yan siyasan Amurka suna ta samun taimakon kudi ta fuskar siyasa ba tare da tsayawa ba.

Har zuwa yanzu ba a san yaushe Amurka za ta fitar da kanta daga yanayin tsoro sakamakon matsalar bindiga ba. (Tasallah Yuan)

Bindiga
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya
Daga Birnin Sin

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen
Daga Birnin Sin

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Next Post
’Yan Sama Jannati Na Kasar Sin Sun Gayyaci Matasan Duniya Da Su Ziyarci Tashar Sararin Samaniyar Sin

’Yan Sama Jannati Na Kasar Sin Sun Gayyaci Matasan Duniya Da Su Ziyarci Tashar Sararin Samaniyar Sin

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Bindiga

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Bindiga

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.