ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Kasashe Da Dama Suke Sha’awar Shiga Tsarin BRICS

by CMG Hausa
3 years ago
BRICS

Shugabannin kasashen BRICS wato Brazil, Rasha, Indiya, China da South Africa za su yi ganawa karo na 15 a kasar Afirka ta Kudu nan ba da dadewa ba, lamarin da ya jawo hankalin kasashen duniya, musamman ma kara shigar da kasashe cikin tsarin BRICS. 

An ruwaito bangaren Afirka ta Kudu na cewa, yanzu kasashe fiye da 40 suna fatan shiga tsarin na BRICS, wasu fiye da 20 daga cikinsu kuma sun gabatar da bukatarsu a hukumance. Anil Sooklal, wakilin musamman na Afirka ta Kudu mai kula da harkokin BRICS ya bayyana yayin da yake zantawa da wakilin CMG cewa, kasashe da dama sun bayyana fatansu na shiga tsarin na BRICS, lamarin da ya nuna cewa, kasashen duniya suna da imani kan yadda BRICS suke ba da jagora wajen daidaita batutuwan kasa da kasa. To, me ya sa haka?

  • Xi Jinping Ya Yabawa Dangantakar ‘Yan Uwantaka Dake Tsakanin Sin Da Afirka Ta Kudu

Idan muka yi bitar tarihin hadin gwiwar BRICS, za mu fahimci cewa, neman samun bunkasuwa shi ne mafi muhimmanci. Alkaluman da kamfanin Acorn Macro Consulting na kasar Ingila ya gabatar a watan Maris na bana sun shaida cewa, a shekarar 2022 da ta wuce, adadin jimillar tattalin arzikin kasashen BRICS ya wuce na kungiyar G7 cikin tattalin arzikin duniya.

ADVERTISEMENT

Tsarin hadin gwiwar BRICS ya taka muhimmiyar rawa wajen ba da jagora kan yin hadin kan kasashe masu tasowa da kuma kara azama kan tafiyar da harkokin kasa da kasa. Kasashen na BRICS suna mutunta ikon mulkin kan juna, da muradun tsaro da raya kasa, suna kuma nuna adawa da siyasar fin karfi, da tunanin yakin cacar baki da yin fito-na-fito tsakanin kungiyoyi. Haka kuma, sun kafa cibiyar nazarin allurar rigakafin cututtuka ta BRICS, a kokarin yaki da cutar COVID-19 tare.

Kafofin yada labaru na kasashen duniya na ganin cewa, kasashen BRICS sun gabatar da sabon tunani da wayar da kan kasashen duniya dangane da sabuwar odar kasa da kasa, wadda ta sha bamban da odar kasashen duniya da ke karkashin laimar kasashen yammacin duniya. (Tasallah Yuan)

LABARAI MASU NASABA

Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

 

 

BRICS
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

June 14, 2026
An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28
Daga Birnin Sin

An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

June 14, 2026
Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin
Daga Birnin Sin

Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

June 14, 2026
Next Post
Sin Da Sauran Kasashen BRICS Sun Ba Da Rahoton Fadada Cinikayya Cikin Sauri A Watannin Janairu Zuwa Yuli

Sin Da Sauran Kasashen BRICS Sun Ba Da Rahoton Fadada Cinikayya Cikin Sauri A Watannin Janairu Zuwa Yuli

LABARAI MASU NASABA

Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

June 14, 2026
Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

June 14, 2026
Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

June 14, 2026
Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

June 14, 2026
An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

June 14, 2026
Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

June 14, 2026
Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

June 14, 2026
Sowore Ya Yi Kira Ga Zanga-Zangar Kasa Kan Tinubu Ranar Litinin

Sowore Ya Yi Kira Ga Zanga-Zangar Kasa Kan Tinubu Ranar Litinin

June 14, 2026
Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin

Shugaban Mongoliya Ya Zanta Da Ministan Wajen Kasar Sin

June 14, 2026
Ƴansanda Sun Kunce Bam Ɗin Da ƴan Bindiga Suka Dasa A Zamfara

Ƴansanda Sun Kunce Bam Ɗin Da ƴan Bindiga Suka Dasa A Zamfara

June 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.