ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Da Xi Jinping Ya Rubuta

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 months ago
Qiushi

Mujallar Qiushi fitowa ta 7 da za a fitar a ranar 1 ga watan Afrilu, za ta kunshi muhimmin sharhin da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya rubuta, mai taken “Kafawa da kuma aiwatar da ingantaccen ra’ayi game da samun nasarori a ayyukan jam’iyyar kwaminis ta Sin wato JKS”. Wannan wani sashi ne na muhimman maganganun Xi daga watan Disamba na shekara ta 2012 zuwa Fabrairu na shekara ta 2026.

Sharhin ya jaddada cewa, batun ra’ayi game da samun nasarori wajen gudanar da ayyukan JKS, wani batu ne mai tushe dangane da ra’ayin mayar da jama’a a gaban komai yayin da ake gudanar da harkokin jam’iyya. Dole ne ‘yan jam’iyyar JKS su nace ga bautawa jama’a bisa iyakacin kokarinsu, a matsayin babbar nasarar da suke samu a ayyukansu.

Labarin ya jaddada cewa, samun ci gaba mai inganci, babban aiki ne na farko a fannin zamanintar da al’ummar Sinawa baki daya, kuma tabbatar da samun ingantattun ci gaba, ya kamata ya zama muhimmin bangare na tantance nasarorin shugabanni da jami’ai.

ADVERTISEMENT

Labarin ya nuna cewa, bana ita ce shekarar farko ta fara aiwatar da shirin raya tattalin arziki da zamantakewar al’ummar Sin na shakaru biyar-biyar karo na 15, kuma za a sauya jagororin shugabannin a matakai daban-daban a yankuna. Yana da matukar muhimmanci, kuma wajibi ne a yi amfani da horaswa don inganta shugabanni, da jami’ai a matakai daban-daban, ta yadda za su kafa, da kuma aiwatar da ingantaccen ra’ayi na samun nasarori a ayyukansu. (Amina Xu)

 

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

 

Qiushi
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa
Qiushi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    ’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji
  • Sulaiman
    Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un
  • Sulaiman
    Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci
  • Sulaiman
    Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

MASU ALAKA

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
Daga Birnin Sin

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

June 7, 2026
Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya
Daga Birnin Sin

Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

June 7, 2026
Next Post
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Amincewa Da Lamunin Dala Biliyan 6 cikin Sa’o’i 4: Atiku ya caccaki Tinubu da Majalisar Dattawa

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

June 8, 2026
Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

June 8, 2026
Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026
A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

June 8, 2026
Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

June 8, 2026
Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

June 8, 2026
Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

June 8, 2026
Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

June 8, 2026
Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.