ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 6 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Ondo

by Sadiq
4 years ago
Hatsarin Mota

Akalla mutane shida ne, ciki har da wani karamar yarinya, suka rasa rayukansu a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a garin Ajue da ke kan hanyar Ondo-Ore a Jihar Ondo.

LEADERSHIP ta samu cewa hatsarin ya afku ne lokacin da direban wata tirela da ta taho daga garin Ondo, motar ta kwace masa daga kan titi inda ya afka kan wata motar kirar Nissan mai dauke da fasinjoji 10.

  • Allah Ya Yi Wa Hakimin Rimi A Masarautar Katsina NUHU ABDULKADIR Rasuwa
  • An Yi Wa Mawaki Eedris Abdulkareem Dashen Koda

A cewar wata majiya, mutane shidan da ke cikin motar bas din sun mutu nan take.

ADVERTISEMENT

An kuma bayyana cewa, an yi kokarin ceto wasu fasinjojin da ke cikin motar a lokacin da lamarin ya faru.

Kwamandan sashen Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC) da ke Ore, Babafemi Alonge, ya tabbatar da faruwar hatsarin.

LABARAI MASU NASABA

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

Alonge, ya ce hatsarin ya rutsa da wata babbar mota mai lamba MUS 321 YF da kuma motar bas kirar Nissan mai lamba RGB 487 XA.

Ya kuma kara da cewa motocin biyu sun yi karo da juna ne sakamakon rashin kula da direbobin ke yi.

A cewarsa, “Hatsarin ya hada da wata babbar mota da wata mota bas kirar Nissan dauke da fasinjoji 10 da suka taho daga Ondo.

“Abin takaici, direban motar da ke kan hanyar zuwa Ore ya rasa yadda zai yi, inda nan take ya shiga layi na biyu ta hanyar kutsawa kan motar bas.

“Mutane shida ne suka mutu a cikin motar bas sakamakon hatsarin, yayin da wasu da suka samu raunuka, jami’anmu sun garzaya da su asibiti.

“Wadanda suka rasa rayukansu a hatsarin sun hada da namiji daya, mata hudu babba da yarinya mace yayin da mutane hudu suka samu raunuka.

Sai dai ya kara da cewa an kai gawarwakin mamatan dakin ajiyar gawa.

MASU ALAKA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
Rahotonni

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara
Labarai

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Next Post
Tsarin Tantance Ingancin Rigakafin Sin Ya Kai Sabon Mataki Na Nagarta

Tsarin Tantance Ingancin Rigakafin Sin Ya Kai Sabon Mataki Na Nagarta

LABARAI MASU NASABA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.