• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Na’urorin Tattara Wutar Lantarki Na TCN A Birnin Kebbi Sun Fashe

by Umar Faruk
2 years ago
in Labarai
0
Na’urorin Tattara Wutar Lantarki Na TCN A Birnin Kebbi Sun Fashe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Na’urorin Tashar Tattara wutar lantarki na TCN a Birnin Kebbi sun fashe a tsakiyar daren jiya Alhamis zuwa safiyar Juma’a.

Injinnan da ke samar da wutar lantarki a fadin Birnin Kebbi da kewaye sun fashe ba zato ba tsammani cikin dare, kafin fashewar an dawo da wutar lantarki.

  • Majalisa Ta Gayyaci Shugaban TCN Kan Badakalar Kudin Aikin Wutar Lantarki Dala Miliyan 33
  • Lantarki Ya Ɗauke A Faɗin Nijeriya, Yayin Da Tashar Samar Da Wuta Ta Ƙasa Ta Lalace

Birnin Kebbi na fama da matsalar lalacewar wutar lantarki daga cibiyar samar da wuta ta Kayinji na kasa.

Lamarin ya faru ne da misalin karfe 11:50 na daren ranar Alhamis zuwa safiyar Juma’a, an dawo da wutar da karfe 10 na dare. Amma wani yanki ya samu wutar lantarki da karfe 11 na dare.

Wani mazaunin kusa da tashar TCN, Malam Sule Shehu, ya bayyana cewa, da misalin karfe 10 na dare ne aka dawo da hasken wutar lantarki saboda mun shafe kwana daya ba tare da ganin kyallin hasken wuta ba sakamakon rugujewar wutar lantarki ta kasa, amma bayan kamar awa daya sai na ji wani abu ya fashe kamar bam, daga nan sai na ji karar fashewar wani abu na bugun wuta ko’ina.

Labarai Masu Nasaba

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

“Kafin mintuna 10 mutane sun fito suna gudun kada fashewar ta raunata su suna ihu (wuta-wuta-wuta) a tashar tattara wutar lantarki ta TCN”. Cewar Sule Shehu

A kwanan baya an sanya sabbin injina a tashar tattara wutar lantarki ta TCN da ke cikin Birnin Kebbi, ana zaton sabbin injinan ne suka fashe sakamakon kura-kuran da ke tattare da su yayin da ake hada su.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Birnin KebbiTCN
ShareTweetSendShare
Previous Post

Alkawuran Zuba Jarin Dala Biliyan 14 Da Rawar Da NIS Za Ta Taka 

Next Post

Tattaunawa Da Mai Martaba Etsu Nupe Kan Bikin Cikarsa Shekara 20 A Karaga

Related

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC
Manyan Labarai

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

47 minutes ago
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu
Labarai

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

2 hours ago
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa
Labarai

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

10 hours ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

11 hours ago
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma
Labarai

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

12 hours ago
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100
Labarai

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

13 hours ago
Next Post
Etsu nupe

Tattaunawa Da Mai Martaba Etsu Nupe Kan Bikin Cikarsa Shekara 20 A Karaga

LABARAI MASU NASABA

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

July 1, 2025
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.