ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NED – Hannun Tsoma Baki Da Ke Sanye Da “Tufar Dimokuradiyya”

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 month ago
NED

Wani sabon rahoto na shekara-shekara da wata kungiya mai zaman kanta ta Amurka mai suna “National Endowment for Democracy” (NED) ta fitar, ya nuna wani salo da aka sani, kuma wanda ke kara tsananta, wato kungiyar na ci gaba da fadada samar da kudade ga cibiyoyinta domin ayyukan da suka shafi kasar Sin.

Cibiyoyin suna yin aikin tsoma baki cikin harkokin cikin gidan Sin da sunan “inganta dimokuradiyya”. Idan aka cire wannan “tufar dimokuradiyya”, za a iya ganin mugunyar fuskar NED a fili.

Na farko, asalin NED yana da fuska biyu: ta kira kanta kungiya mai zaman kanta, amma kudadenta kusan duka daga majalisar dokokin Amurka suke fitowa.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda daya daga cikin wadanda suka kafa kungiyar Allen Weinstein ya fayyace cewa, yawancin ayyukan da NED ke yi a yau, ayyuka ne da hukumar leken asiri ta CIA take yi a baya a boye.

Amma a yanzu ana gudanar da su a fili. Wannan kuma shi ne bambanci kadai, amma ainihin kudurin bai canza ba. Wannan shi ne dalilin da ya sa ake kiran NED a matsayin “Kura da fatar Akuya” ga Washington.Na biyu, NED tana ikirarin cewa tana “bai wa masu gudanar da gwagwarmaya da juyin mulki karfi”, to amma abun tambaya shi ne wadanne kungiyoyi ko mutane ne take karfafawa?A yankin Hong Kong na kasar Sin, an fallasa cewa NED tana tallafa wa kungiyoyin da suka tunzura yin zanga-zanga a lokacin tashin hankalin shekara ta 2019.

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

A jihar Xinjiang ta Sin, kungiyoyin da ta tallafawa sun dade suna jagorantar masu neman a sanyawa kasar Sin takunkumai. A Tibet, cibiyoyin yanar gizo da take tallafawa sun ci gaba da yada labaran karya. Wannan ba “inganta dimokuradiyya” ba ne, maimakon haka tallafawa wanzuwar dakaru masu adawa da Sin ne.Bari mu kuma dubi jerin tallafin da NED ta bayyana a fili – kungiyoyin adawa a Serbia, da na Georgia, da na Ukraine, da kasashen Gabas ta Tsakiya, wadanda daga karshe suka haifar da tarzoma da zubar da jini.

Daga gabashin Turai zuwa Gabas ta Tsakiya, irin wannan tsarin tallafi yana tare da rikice-rikicen siyasa na “juyin juya halin don hambarar da mulki”.

Yanzu, an aiwatar da irin wannan mataki a Sin, don horar da cibiyoyin kawo baraka a cikin gidan kasar Sin, tare da yaudarar tunanin sassan kasa da kasa kan abin da take aiwatarwa.

NED ba ’yar kallo ba ce. Tana shiga cikin aikin kawo wa Sin barazana da cin zarafinta. Kazalika, kudadenta na karuwa, hannunta na kara shiga dukkanin sassa, kuma manufarta ba za ta taba canzawa ba, wato tsoma baki bisa hujjar “dimokuradiyya”, shi ne ainihin fuskar NED. (Mai zane da rubutu: MINA)

NED
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Anguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • Sulaiman
    Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
  • Sulaiman
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
NED
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

MASU ALAKA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Daga Birnin Sin

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
Daga Birnin Sin

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
Daga Birnin Sin

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Next Post
Xi: Ya Kamata a Yi Amfani Da “Kwarewar Ci Gaban Yiwu” Yadda Ya Kamata

Xi: Ya Kamata a Yi Amfani Da "Kwarewar Ci Gaban Yiwu" Yadda Ya Kamata

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Anguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Anguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.