ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Onoja Da Asuku Sun Janye Daga Takarar Gwamnan Kogi, Yahaya Bello Ya Zabi Ododo A Matsayin Magajinsa

by Sadiq
3 years ago
Kogi

Gabanin shiga zaben fidda gwanin jam’iyyar APC a Jihar Kogi, mataimakin gwamnan jihar, Edward Onoja, da shugaban ma’aikatan gwamnatin Jihar, Mohammed Abdulkareem Asuku, sun janye daga neman takarar gwamnan jihar.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa jam’iyyar APC mai mulki ta tsayar da zaben fidda gwani na takarar gwamna a ranar Juma’a 14 ga watan Afrilu, 2023.

  • Mun Shirya Shiga Zaben Da Za A Sake A Adamawa —PDP
  • Bayern Munich Ta Dakatar Da Sadio Mane

Matakin nasu na zuwa ne bayan wani muhimmin taron masu ruwa da tsaki da gwamnan jihar, Yahaya Bello ya shirya a hedikwatar jam’iyyar APC da ke Lokoja, babban birnin jihar a ranar Alhamis, inda gwamnan ya bayyana dan takarar da yake so.

ADVERTISEMENT

An tattaro cewa gwamna Bello ya zabi tsohon babban mai binciken kudi na jihar, Alhaji Ahmed Usman Ododo, a matsayin wanda zai gaje shi.

A halin da ake ciki, Onoja da Asuku sun sanar da janyewarsu daga takarar gwamnan a shafukansu na Facebook jim kadan bayan kammala taron.

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Mataimakin gwamnan, Onoja, wanda mutane da yawa suka yi tunanin zai gaji Gwamna Bello a baya, ya wallafa wani sako a shafin Facebook, wanda ke cewa: “Allah ya kara daukaka ga rayuwa da lafiya. Ina godiya ga shugabana, Alhaji Yahaya Bello da dukkan magoya bayana saboda soyayya da addu’o’inku, hakuri da juriya, ina mai godiya har abada.”

A nasa bangaren, shugaban ma’aikatan gwamnan, Asuku, wanda kuma ake ganin yana kan gaba saboda kusancinsa da gwamnan, ya wallafa nasa jawabin kamar haka: “Alhamdulillah!
Dukkan yabo da yabo sun tabbata ga Allah madaukakin sarki mafi daukakar halittu baki daya kuma wanda ya kiyaye rayuwata da ta dangina da masoyana da su shaida wannan lokaci a rayuwata. Ina matukar godiya ga mai girma Gwamna, bisa dukkan abin da Allah Ya yi amfani da shi wajen aikatawa a rayuwata. Don haka nake mika kaina a bainar jama’a ga hukuncin da aka yanke a yau kuma zan ci gaba da kasancewa da aminci da sadaukar da kai ga jam’iyyata ta APC wajen samun nasara a zaben da za a yi a nan gaba.”

A wani lamari makamancin haka, sauran masu neman takara kamar Mista David Adebanji Jimoh; tsohon kwamishinan kudi, Asiwaju Ashiru Idris; Okala Yakubu, da Momoh Jubril su ma sun janye daga neman takarar gwamna.

MASU ALAKA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Next Post
Wariyar Launin Fata Da Amfani Da Makamai Barkatai Ne Ke Rura Wutar Harbe-Harben Kan Mai Tsautsayi A Amurka

Wariyar Launin Fata Da Amfani Da Makamai Barkatai Ne Ke Rura Wutar Harbe-Harben Kan Mai Tsautsayi A Amurka

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.