ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

PDP Ce Kaɗai Mai Karsashin Lashe Zaɓe – Atiku

by Sulaiman
4 years ago
PDP

Ɗan takarar zaɓen shugaban ƙasa na PDP a 2023, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa jam’iyyar sa kaɗai ce mai wani karsashin lashe zaɓe a yanzu.

Ya ce APC, jam’iyyar da ta kassara ƙasar nan har ta kusa durƙusar da ita, za ta ɓace, a neme ta a rasa bayan zaɓen 2023.

  • “Mun Yi Allah-Wadai Da Kai Wa Ayarin Atiku Hari A Jihar Borno” —Dattawan Arewa

Atiku ya yi wannan tsinkayen lokacin da Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen sa ya ƙaddamar da Kwamitin Matasa na Yaƙin Neman Zaɓen PD (PDP-NYCN), ranar Alhamis, a Abuja.

ADVERTISEMENT

“Maganar gaskiya, PDP kaɗai ce jam’iyya a Nijeriya. APC wani gungu ne kawai, kuma za mu yi nasarar korar su a ranar zaɓe. Mutuwa murus jam”iyyar za ta yi idan mu ka kore su daga kan mulki,” haka ya shaida wa matasa a wurin ƙaddamarwar.

“PDP za ta bai wa ɗimbin matasa dama a ƙasar nan, ba tare da yin la’akari ko nuna bambancin gida, arziki ko talaucin iyayen kowane matashi ba. Ko ɗan talaka ko ɗan wanene kai, PDP za ta taimake ka har ka cimma kyakkyawan ƙudirin ka a rayuwa.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

“Kai ko da Atiku ya kammala wa’adin sa ya sauka, to wani Atiku ɗin zai hau,” haka tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa daga 1999 zuwa 2007 ya jaddada.

Daga nan kuma ya hori PDP-NYCN su shiga ko’ina a faɗin ƙasar nan su wayar da kan matasa kafin zaɓe.

“Ku je ku ba su tabbaci, ku ƙarfafa masu guiwa da zukata. Ku nuna masu cewa duk matsalar da APC ta jefa ƙasar nan, har yanzu ana fatan maida ta kan turbar bunƙasa. Ku ɗauki wannan aiki da gaske, ku jajirce. Shi ne damar da za ku samu nan gaba, kuma shi ne damar iyalin ku da ƙasar ku.

“Saboda haka ina umartar ku da yin aiki tuƙuru domin ku ceto ƙasar nan, ta hanyar haɗa kan dukkan ‘yan Nijeriya, musamman musamman magoya bayan PDP.”

PDP
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

MASU ALAKA

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027
Siyasa

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi
Manyan Labarai

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

September 8, 2026
PDP
Siyasa

Muna Da Yan Takarar Gwamna A Jihohi 28 Don Shiga Zaben 2027

September 6, 2026
Next Post
ASUU: Ndume Ya Bukaci A Zabtare Albashin ‘Yan Majalisa Kashi 50 Cikin 100 A Biya Malaman Jami’a

ASUU: Ndume Ya Bukaci A Zabtare Albashin 'Yan Majalisa Kashi 50 Cikin 100 A Biya Malaman Jami'a

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.