• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ranar ‘Yancin ‘Yan Jarida: AMDF Ta Nemi A Bai Wa ‘Yan Jarida Kariya A Afirka

by Sadiq
1 year ago
in Labarai
0
Ranar ‘Yancin ‘Yan Jarida: AMDF Ta Nemi A Bai Wa ‘Yan Jarida Kariya A Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gidauniyar Ci Gaban Kafofin Watsa Labarai ta Afirka (AMDF), ta taya ‘yan jaridar Afirka murnar zagayowar ranar ‘yancin ‘yan jarida ta duniya ta 2024.

Gidauniyar ta jaddada muhimmancin bai wa ‘yan jarida ‘yanci, mutuntawa da kuma riÆ™on amana.

  • WPFD 2024: Aikin Jarida A Yanayi Na TaÉ“arÉ“arewar Muhalli
  • ‘Gwamnatin Kano Da NNPP Sun Illata Siyasar Ganduje Duk Da Rashin Nasarar’

Wannan na cikin wata sanarwa da manajan kare ‘yancin ‘yan jarida na AMDF, Zhiroh Jatau, ya fitar a ranar Juma’a 3 ga watan Mayu, 2024.

AMDF ta nuna irin muhimmanci da rawar da ‘yan jarida ke takawa wajen tabbatar da ‘yanci, da riƙon amana.

Taken ranar na bana, “Rawar Da ‘Yan Jarida Ke Takawa A Duniya: Yadda Aikin Jarida Ke Tunkarar Rikicin Muhalli,” ranar ta jaddada rawar da ‘yan jarida ke takawa wajen bayar da shawarwarin samar da yanayi mai inganci.

Labarai Masu Nasaba

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Saboda haka gidauniyar ta jaddada muhimmancin fallasa kamfanoni da ƙungiyoyin da ke lalata albarkatun da ke doron ƙasa.

Wasu daga cikin matsalolin sun haÉ—a da sauyin yanayi, gurÉ“atar yanayi, da lalacewar hallitu, wanda gidauniyar ta bukaci ‘yan jarida su taka rawa wajen bayar da shawarwarin da za su kare muhalli daga gurÉ“acewa.

Gidauniyar ta ja hankali kan yiwuwar samun cin zarafin ‘yan jarida a Æ™asashe irin su Ghana, Namibiya, Nijeriya, da Cape Verde, inda ake tsare ‘yan jarida, tare da kai wa kafafen watsa labarai samame sakamakon ayyukan da suke gudanarwa.

Abin takaici, yawancin ‘yan jaridar da ke bibiyar al’amuran da suka shafi cin hanci da rashawa a Afirka na fuskantar cin zarafi ta hanyar É—auri da yi wa rayuwarsu barazana.

Saboda haka, AMDF ta yi kira ga hukumomin tsaro a Afrika da su É—auki gaÉ“aren kare ‘yan jarida, tare da samar musu da yanayin da za su gudanar da ayyukansu cikin salama.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AMDFGidauniyaKafofin Watsa LabaraiKariyaRanar 'Yancin 'Yan Jarida
ShareTweetSendShare
Previous Post

WPFD 2024: Aikin Jarida A Yanayi Na Taɓarɓarewar Muhalli

Next Post

Ba Mu Da Shirin Mayar Da Nijeriya Tsarin Jam’iyya Daya —APC

Related

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

2 hours ago
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China
Labarai

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

3 hours ago
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba
Ra'ayi Riga

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

4 hours ago
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta
Labarai

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

5 hours ago
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura
Manyan Labarai

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

6 hours ago
Da ÆŠumi-ÆŠumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari
Da É—umi-É—uminsa

Da ÆŠumi-ÆŠumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari

7 hours ago
Next Post
APC

Ba Mu Da Shirin Mayar Da Nijeriya Tsarin Jam’iyya Daya —APC

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

July 15, 2025
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

July 15, 2025
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.