ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rikicin Bayan Zabe: Bamu Amince Da Sakamakon Zaben Sanata A Adamawa Ba – ‘Yan Takara 5

by Muh'd Shafi'u Saleh
4 years ago
Zabe

Bisa zargin aikata ba daidai ba, lokacin gudanar da zaben kujerar dan majalisar dattawa mai wakiltar Adamawa ta kudu, ‘yan takara 5, sunki amincewa da sakamamon zaben fidda gwanin bisa zargin ba’abi ka’ida ba.

‘Yan takaran biyar, sun roki kwamitin gudanar da zaben da ta sanar da Adamu Isma’ila Numun da cewa ya lashe zaben, da ta soke takaransa, bisa cewa ya karya dokar zabe, da sayen kuri’u, don haka bai cancanci tsayawa takaran ba.

  • Kama Ta Ya Yi APC Ta Fitar Da Dan Takarar Shugaban Kasa Daga Kudu —Sanata Gaya

Da su ke magana da ‘yan jaridu a Yola, ‘yan takaran Baresta Bala Sanga, Bridget Zidon, Grace Bent, Sani Jada, Ahmad Abubakar, sun tabbatar da cewa basu shiga zaben da’akace Adamu Isma’ila ya lashe zaben ba.

ADVERTISEMENT

Da yake magana amadadin ‘yan takaran Baresta Sanga yace “bukatarmu shine su yi amfani da takardar da muka basu ranar 29 ga Mayu 2022, cewa Adamu Isma’ila Numun, bai cancanci takara ba, saboda sayen kuri’un da yayi, lokacin zabe.

“Wannan abin kunya ne ga jam’iyya, a kafa wani kwamitin da zai gudanar da sabon zabe, kuma a canja wurin gudanar da zaben, daga Numan zuwa inda ya dace a yankin.

LABARAI MASU NASABA

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

‘Yan Majalisar Wakilai 6 Daga Oyo Sun Fice Daga PDP Zuwa APM

“Mun gaskata jam’iyyar APC zata gudanar mana da adalci, duk da ba’a da kaskancin da Adamu Isma’ila Numan, ya shigo dashi, bamu cire tsammani ga bukatunmu ba, muna zaman jiran mu bayyana gaban kwamitin amsar koke” inji Sanga.

‘Yan takaran sun kuma bayyana cewa ba’ayi zaben fidda gwani a yankin ba, ya kamata a gudanar da zaben a ranar 29 ga Mayu 2022, duk mu bama wurin, mu munyi imanin an tsara ne da raba mana kuri’un.

“Mafiya yawan masu zabenmu sun koma garuruwansu, kuma gurare ne mai nisa, kusan mutum zaiyi awa 4, abune da ba zai yiwu ba ka taro duka masu zabe, duk da babu masu zabemmu da masu sa mana ido, a zahiri ci gaba da zabe a haka abin kunya ne.

“A irin wannan zaben fidda gwanin da takardar kada kuri’a, da duk ‘yan takara, da masu sa ido, za su amince, mu ‘yan takara da masu sa mana ido bamu a wurin zabe, sunyi abinda ya musu ne kawai.

“Muna bukatar kwamitin sauraren koke-koken zabe ta lura da wadannan manyan batutuwa wadanda suke nuna makurar rashin adalci, an tura mana sako karfe 8:54 na safe cewa za’ayi zaben 12 na rana.

“Kawai awanni uku da mintuna 6 aka bamu, mu shirya a yi zaben fidda gwanin, yaushe zamu tattaro kan masu zabenmu? Wannan wani irin makoran rashin adalci ne” inji Sanga.

Da yake maida kalami kan zargin da ‘yan takaran sukayi Adamu Isma’ila Numan, yace “kawai don basu sukayi nasara bane, dabi’ace ta wanda ya fadi zabe

“Tunda farko mun yarda masu sa mana ido, su taimakawa wadanda basu iya rubutu ba, lokacin da mai sa mini ido zai taimaki mai zabena, suka fara cewa sayen kuri’u sayen kuri’u.

“Ni bansan komai akan haka ba, ni ban umurci wani ko wasu su dauki doka a hannu amadadina ba, amma aka dakatar da zaben.

“Lokacin da’aka sanar za’ayi zabe, na nemo masu sa mini ido da masu zabe, mun tafi wurin zabe mukayi zabe kuma munci zaben” inji Numun.

Zabe
Muh'd Shafi'u Saleh
+ postsBio
  • Muh'd Shafi'u Saleh
    https://hausa.leadership.ng/author/muhd-shafiu-saleh/
    Jami’in Tsaro Ya Mayar da Dala 505 Da Riyal 30 Da Ya Tsinta A Yola
  • Muh'd Shafi'u Saleh
    https://hausa.leadership.ng/author/muhd-shafiu-saleh/
    Shahararren Malamin Addinin Islama A Adamawa Sheikh Ibrahim Abubakar Daware Ya Rasu
  • Muh'd Shafi'u Saleh
    https://hausa.leadership.ng/author/muhd-shafiu-saleh/
    An Yi Wa ‘Yansanda 110 Ƙarin Girma A Adamawa
  • Muh'd Shafi'u Saleh
    https://hausa.leadership.ng/author/muhd-shafiu-saleh/
    Gwamna Fintiri Ya Nada Sabbin Sarakuna 7 A Jihar Adamawa

MASU ALAKA

Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe
Siyasa

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
‘Yan Majalisar Wakilai 6 Daga Oyo Sun Fice Daga PDP Zuwa APM
Siyasa

‘Yan Majalisar Wakilai 6 Daga Oyo Sun Fice Daga PDP Zuwa APM

June 3, 2026
Gwamnatina Za Ta Mayar Da Hankali Kan Buƙatun Al’ummar Nasarawa – Wadada
Siyasa

Gwamnatina Za Ta Mayar Da Hankali Kan Buƙatun Al’ummar Nasarawa – Wadada

June 1, 2026
Next Post
Yadda Aka Yi Wa Wata Mata Yankan Rago A Hadejia

Yadda Aka Yi Wa Wata Mata Yankan Rago A Hadejia

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.