• English
  • Business News
Saturday, July 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Salon Zamanantarwa Irin Na Sin Na Gabatar Da Sabbin Damammaki Ga Ci Gaban Duniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
7 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Salon Zamanantarwa Irin Na Sin Na Gabatar Da Sabbin Damammaki Ga Ci Gaban Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da kasar Sin ke ta aiwatar da matakai daban daban na zamanantar da kai, tare da gayyatar sassan kasa da kasa su shiga a dama da su cikin manufofin cimma nasara tare, masharhanta na kara jinjinawa alkiblar kasar ta rungumar dukkanin sassa don a gudu tare a tsira tare, a wani yanayi da ya saba da abun da aka saba gani daga akasarin kasashe yamma masu karfin fada a ji.

 

A ganina kasashen yamma da dama da suka yi mulkin mallaka a kasashe masu tasowa, sun gaza taimakawa irin wadannan kasashe wajen samun ci gaban da ya dace, maimakon hakan, wasu daga cikinsu sun fi son tabbatar da tasiri, da danniya, da kwashe albarkatun kasashen da suka mulka domin gajiyar kansu, amma sabanin haka, kasar Sin ta zo da sabon salo na zamanantarwa mai bude kofa, da burin tafiya tare da kowa, ta yadda za a kai ga samar da al’ummar bil adama ta zamani mai makomar bai daya.

  • Birnin Yiwu Na Kasar Sin Zai Kaddamar Da Sabon Zagaye Na Gyare-gyaren Cinikayyar Duniya
  • Beijing Za Ta Gudanar Da Dandalin Tattaunawa Kan Hanyoyin Da Za A Bi Wajen Tafiyar Da Harkokin Birane

Shaidu na zahiri sun nuna yadda kasar Sin ke shiga a dama da ita wajen ingiza ci gaban sassan kasashen duniya daban daban, inda take tabbatar da gajiyar ci gaban duniya bai takaita ga wasu sassa ’yan kalilan ba.

 

Labarai Masu Nasaba

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Shawarar “Ziri Daya da Hanya Daya”, daya ce daga manyan misalai na manufofin da kasar Sin ta gabatarwa duniya domin bunkasa zamanintar da dukkanin kasashen duniya, inda a karkashin shawarar, Sin din take ta aiwatar da hadin gwiwa da sauran sassan kasashen duniya musamman masu tasowa, wajen samar da ababen more rayuwa, da zuba jarin raya kasashe. Sin na daukar wannan shawara a matsayin gudummawarta ta raba ribar ci gaba, da ingiza ci gaban tattalin arziki, da zamanintar da sassa daban daban abokan tafiya.

 

Ko shakka babu salon zamanantarwa na Sin, wanda ya tanadi raba kwarewa da alherai daban daban tare da sauran sassa, ta yadda su ma za su samu ci gaba, ya zamo wata haja mai daraja, wadda tarihin bil adama ba zai taba mantawa da ita ba!

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Cika Shekaru 10 Da Kaddamar Da Kashin Farko Na Janyo Ruwan Layin Gabas Da Tsakiya Daga Kudancin Sin Zuwa Arewacinta

Next Post

Dalilan Da Suka Sa Gwamnan Kano Sallamar SSG Da Wasu Kwamishinoni 5

Related

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa
Daga Birnin Sin

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

11 hours ago
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

12 hours ago
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

14 hours ago
Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya
Daga Birnin Sin

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

15 hours ago
FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”
Daga Birnin Sin

FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”

16 hours ago
An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama

17 hours ago
Next Post
Dalilan Da Suka Sa Gwamnan Kano Sallamar SSG Da Wasu Kwamishinoni 5

Dalilan Da Suka Sa Gwamnan Kano Sallamar SSG Da Wasu Kwamishinoni 5

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

July 12, 2025
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Rashin Ganin Shugabannin APC Yayin Ziyarar Shettima A Kano Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

July 12, 2025
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

July 11, 2025
Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

July 11, 2025
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

July 11, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

2027: Takarar Shugaban Kasa Zan Yi Ba Mataimaki Ba – Peter Obi

July 11, 2025
“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

July 11, 2025
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

July 11, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

July 11, 2025
Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.