• English
  • Business News
Thursday, July 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shawarar BRI Ta Ciri-tuta A Fannin Ingiza Ci Gaban Dangantakar Sin Da Kasashen Afirka

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Shawarar BRI Ta Ciri-tuta A Fannin Ingiza Ci Gaban Dangantakar Sin Da Kasashen Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masharhanta da yawa na yin tsokaci game da irin nasarorin da ake samu ta fuskar bunkasar ababen more rayuwa a sassan nahiyar Afirka, inda da yawa ke ganin shawarar nan ta “Ziri Daya Da Hanya Daya” ko BRI da Sin ta gabatar, na kan gaba wajen bunkasa ababen more rayuwa a kasashen Afirka, kuma shawarar ta kasance muhimmin jigo na bunkasa alakar zumunta dake tsakanin kasashen nahiyar da kasar Sin.

Wannan ma shi ne ra’ayin babban daraktan cibiyar nazarin manufofi da ba da shawarwari ta Afirka da Sin mista Paul Frimpong, wanda a baya bayan nan ya bayyana irin alfanun dake tattare da wannan shawara ta BRI, ta fuskar bunkasa ci gaban Afirka.

  • Xi Ya Sha Alwashin Hadin Gwiwa Da Shugaban Jamhuriyar Congo
  • Karo Na Farko Ne CIDCA Da Hukumar MDD Da Habasha Sun Sa Hannu Kan Takardar Hadin Gwiwa Da Ta Shafi Bangarori Uku

A cewar Frimpong, shawarar BRI na magance matsalolin da kasashen Afirka ke fuskanta a fannin samar da makamashi, da ruwa, da tsaftar muhalli, da fannonin sadarwa, da sufuri, da sauransu.

Ko shakka babu idan mun yi nazari ga kamalansu, da ma nasarorin da aka cimma na zahiri a fannin gina manyan ababen more rayuwa a Afirka, da bunkasar da nahiyar ke samu ta fuskar raya tattalin arziki, za mu ga cewa rungumar shawarar BRI da kasashen Afirka suka yi ya taimaka matuka wajen kaiwa ga nasarorin.

Tuni shawarar BRI ta taimakawa kasashen Afirka da dabarun bunkasa samar da ababen more rayuwa, ta yadda suke iya gudanar da hada hadar cinikayya tsakanin shiyyoyinsu, da ma sauran sassan duniya cikin sauki.

Labarai Masu Nasaba

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Kaza lika samuwar ababen more rayuwa ya taimaka wajen rage tsadar gudanar da kasuwanci, da bunkasa takarar kasashen Afirka a cikin nahiyar da ma tsakanin su da sauran sassan kasa da kasa, wanda hakan ya haifar da nasarori a fannin raya tattalin arziki da ci gaba mai dorewa.

Wani abun lura ma shi ne yadda kasashen Afirka ke samun karin damar dunkulewa da sauran takwarorinsu, inda hakan ake fatan zai raya burin bunkasa cudanya, da cimma moriyar juna tsakanin kasashen nahiyar da ita kanta kasar Sin nan zuwa shekaru 50 masu zuwa. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kaduna Ta Tabbatar Da Kashe Jagoran ‘Yan Ta’adda Boderi

Next Post

Sin Ta Samu Karuwar Kudaden Da Aka Kashe A Fannin Yin Sayayya A Lokacin Hutun Bikin Bazara

Related

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita
Daga Birnin Sin

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

1 hour ago
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL
Daga Birnin Sin

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

2 hours ago
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori
Daga Birnin Sin

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

3 hours ago
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

5 hours ago
An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

6 hours ago
UNHRC Ta Zartas Da Kudurin Sin Kan Kiyaye Hakkin Dan Adam Ta Hanyar Samun Ci Gaba
Daga Birnin Sin

UNHRC Ta Zartas Da Kudurin Sin Kan Kiyaye Hakkin Dan Adam Ta Hanyar Samun Ci Gaba

1 day ago
Next Post
Sin Ta Samu Karuwar Kudaden Da Aka Kashe A Fannin Yin Sayayya A Lokacin Hutun Bikin Bazara

Sin Ta Samu Karuwar Kudaden Da Aka Kashe A Fannin Yin Sayayya A Lokacin Hutun Bikin Bazara

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

July 10, 2025
Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.