ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shirye-shiryen Farko Na Ramadan Ga Uwargida

by Bilkisu Tijjani and Sulaiman
4 months ago
Ramadan

Shirye-shiryen farko na Ramadan ga Mata:

Ki tsaftace dakinki, ki dan canza tsarinsa kadan, ki yi masa tsabtacewa sosai. Ki wanke kayan Sallah da tabarmar Sallah, sannan ki sa musu kamshi, ki tanadi wani karamin kusurwa a dakinki domin ibada. Ko da wurin kankani ne ko ya matse, za a iya amfani da shi.

Ki ajiye kayan Sallah, tabarmar Sallah da Al-kur’ani a wannan kusurwa, ki rika yin Sallah da addu’a a wurin. Ya isa wannan wuri ya zama shaida a gareki a ranar Alkiyama.

ADVERTISEMENT

Sannan ki samo akwati na ajiya, ki rubuta “Akwatin Sadakar Ramadan,” ki rika sa dan kudi a ciki kullum, ki yi amfani da shi wajen aikin alheri kamar sayen kayan Sallah ga yara ko ciyar da marayu a lokacin buda baki.

Kyakykyawar shawara: Ki rika rabon kayan buda bakiinki da iyali marasa karfi kowace rana. Ki kara abinci kadan, ki sanar da su cewa kayan buda bakinsu daga gare ki ne.

LABARAI MASU NASABA

Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (1)

Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa

Ki zabi wata sura daga Alkur’ani da kike so kuma kike jin kusanci da ita, ki dauki alkawari ga Allah za ki haddace ta. Za ki samu lada mai yawa a wannan wata mai albarka.

Ki yawaita nema gafara ga Allah, ki sanya niyya daban-daban a istigfarinki, kamar rokon Allah ya ba ki ‘ya’ya nagari, sauki daga damuwa, ko duk wata bukata da yawa daga matsaloli an warware su ta hanyar istigfari.

Ki dauki mutum uku (’yan’uwa ko abokai) a addu’arki. Kowace rana ki yi addu’a ga mutane uku da sunayensu, ki kuma roke su su yi miki addu’a, za ki ga sakamako kafin karshen watan. Mala’iku na cewa: “Kuma a gare ki irinsa.”

Ki yi Hajj da Umrah kowane mako a Ramadan. Eh! Ki zabi rana ko ranaku a mako ki yi haka: ki yi Sallar Asuba, ki zauna a kan tabarmar Sallah, ki yi addu’a, zikiri, da karatun Alkur’ani har fitowar rana, sannan ki yi raka’a biyu. Wannan yana ba da ladan cikakken Hajji da Umara.

Ki yawaita karatun Alkur’ani, ki yi niyyar kammala shi sau uku a Ramadan. Ko da ba ki kai ga kammalawa ba, za ki samu lada bisa niyyarki. Kowane harafi lada goma ki yi tunanin yadda ladan ya karu a Ramadan! Ki yi amfani da wannan dama.

Ki rika ajiye dan kudi kullum, sannan duk bayan kwanaki goma ki ba maraya sadaka dan kudi kadan a kullum tare da manufa a wannan wata mai tsarki, ki sadaukar da shi ga wani buri da kike fatan cikawa.

Ki tsara jadawalin ibadarki na kanki, ki bar shi sirri tsakaninki da Allah.

Ramadan
Bilkisu Tijjani
+ posts Bio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa
Ramadan
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
  • Sulaiman
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

MASU ALAKA

Wasu Abubuwa Da Ke Sa Maza Hana Mata Fita Unguwa (Uwargida)
Uwargida Sarautar Mata

Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (1)

June 21, 2026
Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa
Uwargida Sarautar Mata

Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa

May 30, 2026
Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki
Uwargida Sarautar Mata

Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki

May 24, 2026
Next Post
Yadda Shan Taba Ke Yi Wa Mata Illa

Yadda Shan Taba Ke Yi Wa Mata Illa

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.