Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ya sanar a yau Litinin cewa, bisa gayyatar da shugaban kasar ta Sin Xi Jinping ya yi masa, shugaban jamhuriyar Uruguay Yamandu Orsi zai kawo ziyarar aiki kasar Sin tsakanin ranekun 1 zuwa 7 ga watan Febreru. (Mai fassara: Bilkisu Xin)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post