• Leadership Hausa
Friday, December 8, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Yanke Shawarar Sanya Takunkumai A Kan Shugabannin Kamfanonin Amurka Da Ke Da Hannun Sayar Da Makamai ga Taiwan

by CMG Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Yanke Shawarar Sanya Takunkumai A Kan Shugabannin Kamfanonin Amurka Da Ke Da Hannun Sayar Da Makamai ga Taiwan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning, ta shaidawa taron manema labaru da aka saba yi Jumma’ar nan cewa, domin kare martabar kasar Sin, da moriyar tsaron kasar, gwamnatin kasar Sin ta yanke shawarar kakaba takunkumai kan jagororin kamfanonin Raytheon Technologies da Boeing Defense na kasar, saboda hannun da suke da shi a makaman da Amurka ta sayarwa yankin Taiwan na kasar Sin.

Bayan da Amurka ta sanar da shirinta na sayar da makaman da darajarusu ta dalar Amurka biliyan 1.106 ga yankin Taiwan a ranar 2 ga watan Satumba, kasar Sin ta bayyana cewa, za ta dauki kwararan matakai masu karfi don tabbatar da kare ‘yancin kai da maradunta na tsaro.(Mai fassarawa: Ibrahim daga CMG Hausa)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Matsalolin Bashin Da Ake Bin Nijeriya

Next Post

Ganduje Ya Amince Da Biyan Miliyan 304 Na Alawus Ga Malaman Jami’ar Gwamnatin Kano

Related

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba
Daga Birnin Sin

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

5 hours ago
An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam

15 hours ago
An Kaddamar Da Cibiyar Buga Muhimman Takardu Ta AU Da Sin Ta Ba Da Taimakon Ginawa
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Cibiyar Buga Muhimman Takardu Ta AU Da Sin Ta Ba Da Taimakon Ginawa

16 hours ago
Kamata Ya Yi Kasashe Masu Ci Gaba Sun Cika Alkawarin Da Suka Yi Na Samar Da Kudaden Taimakawa Kasashe Masu Tasowa Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi
Daga Birnin Sin

Kamata Ya Yi Kasashe Masu Ci Gaba Sun Cika Alkawarin Da Suka Yi Na Samar Da Kudaden Taimakawa Kasashe Masu Tasowa Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

16 hours ago
Sin Na Ba Da Gudummawa Ta Fuskar Ingiza Zamanantar Da Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Ba Da Gudummawa Ta Fuskar Ingiza Zamanantar Da Duniya

17 hours ago
Masu Bincike: Babu Wata Shaida Da Ta Nuna Cewa An Tilastawa Ma’aikata Yin Aiki A Kamfanin Volkswagen Na Xinjiang
Daga Birnin Sin

Masu Bincike: Babu Wata Shaida Da Ta Nuna Cewa An Tilastawa Ma’aikata Yin Aiki A Kamfanin Volkswagen Na Xinjiang

18 hours ago
Next Post
Ganduje Ya Amince Da Biyan Miliyan 304 Na Alawus Ga Malaman Jami’ar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Amince Da Biyan Miliyan 304 Na Alawus Ga Malaman Jami'ar Gwamnatin Kano

LABARAI MASU NASABA

Fu Qiaomei

Fu Qiaomei: Matashiyar Masaniyar Kimiyyar Kasar Sin Da Ta Sake Rubuta Tarihin Dan Adam Na Da

December 8, 2023
kwastam

Hukumar Kwastam A Kano Ta Samu Kudin Shiga Naira Biliyan 6.9 A Nuwamba

December 8, 2023
Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

December 8, 2023
tallafi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Raba Tallafi Ga Masu Kananan Masana’antu

December 8, 2023
Akpabio

‘Yan Nijeriya Ba Sa Amanna Da Jam’iyyun Siyasa – Akpabio

December 8, 2023
Manzon Allah

Daga Cikin Mutane Aka Aiko Manzon Allah Amma Ba Mutum Ne Kamar Kowa Ba (SAW)

December 8, 2023
Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

December 8, 2023
Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

December 8, 2023
NAHCON

Hajjin 2024: NAHCON Za Ta Sabunta Ka’idojin Ciyar Da Alhazai Da Masaukansu

December 8, 2023
kaduna

Matsalar Da Ta Haddasa Harin Bom Na Kaduna

December 8, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.