ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Yi Kira Ga Al’ummar Kasa Da Kasa Da Ta Kara Mai Da Hankali Kan Batun Somaliya

by CMG Hausa
4 years ago
SSUCv3H4sIAAAAAAAEAKVTsY7bMAzdC/QfAs1Ja9mO43Ts3KLdgxsYiUmEyFYgSlcUh/x7ZTu+0Kkz3WKYj3pPfCT19vnTYiH2QEaJb4u3LkqxsTZS8BCMaxOcLW84ahOcN2A7sMOufUZQgBAJiUnIvPCHFMuRuzdHCk6dLycXHE8oaOcTGi+OTOhxmiQ8QkPBNMjRQzpmDXCocTRDv3gkOjxcRqcYAvq+kg5n7hQEPCbbE39jy3ZDvBgTN0shpcT3aKw27ZG+/oBWN+DPJJbsGMV9d+ynIYXWQosukhjz1+XHlX/FoJ3zd83h52U0DUds1d+7q//7sGOikxtk/q768o6zGXCizNZ1+UVmlRy+6znqZKhPr50EGzkn9LhoT7V+W1BIs7U8bN7zLhR3+vBzZYvj0SIMz2I3qIvzn9Tcpl+k26FXo9GxGKI2ji3aq1NgO0LBlC/eqDR+RnPhhJ7RlItt8N1shdyWgq9zetquYdTWhb7GmzWh0773vEIWeVZn22qdV/m2qEsxPvfUXqO5C6M7BsjtZl/XcoWlhlVZlHIFUlarKgO9Bgl6I+tUyvUfA7tXzHYEAAA=

SSUCv3H4sIAAAAAAAEAKVTsY7bMAzdC/QfAs1Ja9mO43Ts3KLdgxsYiUmEyFYgSlcUh/x7ZTu+0Kkz3WKYj3pPfCT19vnTYiH2QEaJb4u3LkqxsTZS8BCMaxOcLW84ahOcN2A7sMOufUZQgBAJiUnIvPCHFMuRuzdHCk6dLycXHE8oaOcTGi+OTOhxmiQ8QkPBNMjRQzpmDXCocTRDv3gkOjxcRqcYAvq+kg5n7hQEPCbbE39jy3ZDvBgTN0shpcT3aKw27ZG+/oBWN+DPJJbsGMV9d+ynIYXWQosukhjz1+XHlX/FoJ3zd83h52U0DUds1d+7q//7sGOikxtk/q768o6zGXCizNZ1+UVmlRy+6znqZKhPr50EGzkn9LhoT7V+W1BIs7U8bN7zLhR3+vBzZYvj0SIMz2I3qIvzn9Tcpl+k26FXo9GxGKI2ji3aq1NgO0LBlC/eqDR+RnPhhJ7RlItt8N1shdyWgq9zetquYdTWhb7GmzWh0773vEIWeVZn22qdV/m2qEsxPvfUXqO5C6M7BsjtZl/XcoWlhlVZlHIFUlarKgO9Bgl6I+tUyvUfA7tXzHYEAAA=

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Jiya ne mataimakin zaunennen wakilin kasar Sin a MDD, Dai Bing, ya gabatar da jawabi a yayin taron kwamitin sulhu na MDD kan batun Somaliya, inda ya yi kira ga al’ummomin kasa da kasa, da su ci gaba da kara mai da hankali da zuba jari a cikin kasar Somaliya.

Dai Bing ya ce, a cikin ‘yan shekarun nan, an samu sauyi a fannin ayyukan yaki da ta’addanci a kasar Somaliya, amma har yanzu lamarin yana da sarkakiya da tsanani, yanayin tsaro bai inganta sosai ba, kuma akwai damuwa a fannin matsalar jin kai. Don haka, ya kamata kasashen duniya su ci gaba da kara mai da hankali kan lamarin kasar Somaliya. Ya kamata gwamnatin Somaliya ta kara yin kokarin ganin an dade mata takunkumin da aka kafa kan ayyukan jin kai, da inganta ayyukan jin kai, da ba da tabbaci mai karfi don biyan bukatun tsaro da ci gaban al’ummar kasar Somaliya.

Dai Bing ya ce a baya-bayan nan, rahoton MDD ya nuna cewa, ayyukan yaki da ta’addanci a Somaliya na iya yin mummunan tasiri kan yanayin jin kai, musamman batutuwan da suka hada da tilastawa matasa shiga aikin soja.

ADVERTISEMENT

Kasar Sin ta yi kira ga ayyukan soji da abin ya shafa, da su mai da hankali wajen kare fararen hula, musamman ma masu rauni kamar mata da kananan yara, da kokarin kawar da mummunar illar da hakan zai iya haifarwa. (Safiyah Ma)

Sin
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
Daga Birnin Sin

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Next Post
Sojojin Sin Suna Da Kwarin Gwiwa Wajen Aiwatar Da Ayyukan Tabbatar Da Tsaro A Duniya

Sojojin Sin Suna Da Kwarin Gwiwa Wajen Aiwatar Da Ayyukan Tabbatar Da Tsaro A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.