ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Yi Kira Ga Al’ummar Kasa Da Kasa Da Ta Kara Mai Da Hankali Kan Batun Somaliya

by CMG Hausa
3 years ago
SSUCv3H4sIAAAAAAAEAKVTsY7bMAzdC/QfAs1Ja9mO43Ts3KLdgxsYiUmEyFYgSlcUh/x7ZTu+0Kkz3WKYj3pPfCT19vnTYiH2QEaJb4u3LkqxsTZS8BCMaxOcLW84ahOcN2A7sMOufUZQgBAJiUnIvPCHFMuRuzdHCk6dLycXHE8oaOcTGi+OTOhxmiQ8QkPBNMjRQzpmDXCocTRDv3gkOjxcRqcYAvq+kg5n7hQEPCbbE39jy3ZDvBgTN0shpcT3aKw27ZG+/oBWN+DPJJbsGMV9d+ynIYXWQosukhjz1+XHlX/FoJ3zd83h52U0DUds1d+7q//7sGOikxtk/q768o6zGXCizNZ1+UVmlRy+6znqZKhPr50EGzkn9LhoT7V+W1BIs7U8bN7zLhR3+vBzZYvj0SIMz2I3qIvzn9Tcpl+k26FXo9GxGKI2ji3aq1NgO0LBlC/eqDR+RnPhhJ7RlItt8N1shdyWgq9zetquYdTWhb7GmzWh0773vEIWeVZn22qdV/m2qEsxPvfUXqO5C6M7BsjtZl/XcoWlhlVZlHIFUlarKgO9Bgl6I+tUyvUfA7tXzHYEAAA=

SSUCv3H4sIAAAAAAAEAKVTsY7bMAzdC/QfAs1Ja9mO43Ts3KLdgxsYiUmEyFYgSlcUh/x7ZTu+0Kkz3WKYj3pPfCT19vnTYiH2QEaJb4u3LkqxsTZS8BCMaxOcLW84ahOcN2A7sMOufUZQgBAJiUnIvPCHFMuRuzdHCk6dLycXHE8oaOcTGi+OTOhxmiQ8QkPBNMjRQzpmDXCocTRDv3gkOjxcRqcYAvq+kg5n7hQEPCbbE39jy3ZDvBgTN0shpcT3aKw27ZG+/oBWN+DPJJbsGMV9d+ynIYXWQosukhjz1+XHlX/FoJ3zd83h52U0DUds1d+7q//7sGOikxtk/q768o6zGXCizNZ1+UVmlRy+6znqZKhPr50EGzkn9LhoT7V+W1BIs7U8bN7zLhR3+vBzZYvj0SIMz2I3qIvzn9Tcpl+k26FXo9GxGKI2ji3aq1NgO0LBlC/eqDR+RnPhhJ7RlItt8N1shdyWgq9zetquYdTWhb7GmzWh0773vEIWeVZn22qdV/m2qEsxPvfUXqO5C6M7BsjtZl/XcoWlhlVZlHIFUlarKgO9Bgl6I+tUyvUfA7tXzHYEAAA=

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Jiya ne mataimakin zaunennen wakilin kasar Sin a MDD, Dai Bing, ya gabatar da jawabi a yayin taron kwamitin sulhu na MDD kan batun Somaliya, inda ya yi kira ga al’ummomin kasa da kasa, da su ci gaba da kara mai da hankali da zuba jari a cikin kasar Somaliya.

Dai Bing ya ce, a cikin ‘yan shekarun nan, an samu sauyi a fannin ayyukan yaki da ta’addanci a kasar Somaliya, amma har yanzu lamarin yana da sarkakiya da tsanani, yanayin tsaro bai inganta sosai ba, kuma akwai damuwa a fannin matsalar jin kai. Don haka, ya kamata kasashen duniya su ci gaba da kara mai da hankali kan lamarin kasar Somaliya. Ya kamata gwamnatin Somaliya ta kara yin kokarin ganin an dade mata takunkumin da aka kafa kan ayyukan jin kai, da inganta ayyukan jin kai, da ba da tabbaci mai karfi don biyan bukatun tsaro da ci gaban al’ummar kasar Somaliya.

Dai Bing ya ce a baya-bayan nan, rahoton MDD ya nuna cewa, ayyukan yaki da ta’addanci a Somaliya na iya yin mummunan tasiri kan yanayin jin kai, musamman batutuwan da suka hada da tilastawa matasa shiga aikin soja.

ADVERTISEMENT

Kasar Sin ta yi kira ga ayyukan soji da abin ya shafa, da su mai da hankali wajen kare fararen hula, musamman ma masu rauni kamar mata da kananan yara, da kokarin kawar da mummunar illar da hakan zai iya haifarwa. (Safiyah Ma)

Sin
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Sojojin Sin Suna Da Kwarin Gwiwa Wajen Aiwatar Da Ayyukan Tabbatar Da Tsaro A Duniya

Sojojin Sin Suna Da Kwarin Gwiwa Wajen Aiwatar Da Ayyukan Tabbatar Da Tsaro A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.