ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama, Sun Kwato Makamai A Zamfara

by Sulaiman
2 years ago
Sojoji

Yayin da Rundunar Sojojin Saman Nijeriya ke kara kai hare-hare a yankunan ‘yan ta’adda, dakarun rundunar Birget ta 1, Rundunar hadin gwiwa ta Arewa maso Yamma, tare da Operation Fansan Yamma sun kashe ‘yan ta’adda da dama ciki har da wani dan ta’adda mai suna Sani Rusu tare da kwato makamai a jihar Zamfara.

 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar ‘Operation Fansan Yamma’, Laftanar Kanar Abubakar Abdullahi, ya rabawa manema labarai a Gusau ranar Litinin.

ADVERTISEMENT
  • Da Ɗumi-ɗumi: Jami’an Tsaro Sun Kashe ‘Yan Bindiga 80 A Katsina
  • Na Ɗauki Rarara Tamkar Mahaifi A Wajena – Tijjani Asase

Sanarwar ta ce, sojojin sun kai samame ne a kauyen Bamamu da ke karamar hukumar Tsafe a ranar Asabar 4 ga watan Janairu, 2025 inda suka yi taho mu gamu da ‘yan ta’addan.

 

LABARAI MASU NASABA

Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa

Gwamna Uba Sani Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Kyauta Ga Manoma 150,000 A Kaduna

A arangamar, Sojojin sun yi nasarar kawar da wani fitaccen dan bindiga, tarwatsa matsugunansu tare da kwato tarin makamai.

 

Hakazalika, sanarwar ta kara da cewa, a wani samame na daban, rundunar sojin sama ta Operation Fansan Yamma ta kai farmaki ta sama kan ‘yan ta’addan da suka hadu a tsakanin Fakai da Kware a karamar hukumar Shinkafi a ranar 30 ga watan Disamba 2024.

 

“An kaddamar da wannan harin ta sama ne a matsayin martani ga bayanan sirri da ke nuni da cewa ‘yan ta’adda a karkashin jagorancin Bello Turji sun gudanar da taro a yankin.

 

Sanarwar ta kara da cewa, “Sojojin sun kuma kai farmaki kan sansanin Bello Turji da ke yankin Chida a Shinkafi a ranar 5 ga watan Janairun 2025. Binciken jirgin yakin ya nuna cewa, an yi wa ‘yan ta’addan mummunar barna a wadannan hare-hare tare da jikkata ‘yan ta’adda da dama inda aka tarwatsa maboyarsu.”

Sojoji
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sadakin Budurwa ₦3,000 Na Bazawara ₦1,500: Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaryata Batun
  • Sulaiman
    Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa
  • Sulaiman
    Dauda Dauda Lawal Ya Sha Alwashin Farfaɗo Da Masana’antar Yadi Ta Zamfara
  • Sulaiman
    Gwamna Uba Sani Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Kyauta Ga Manoma 150,000 A Kaduna

MASU ALAKA

Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa
Manyan Labarai

Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa

July 26, 2026
Gwamna Uba Sani Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Kyauta Ga Manoma 150,000  A Kaduna
Manyan Labarai

Gwamna Uba Sani Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Kyauta Ga Manoma 150,000 A Kaduna

July 26, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kamata Ƴan Bindiga 5 Da Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane A Yobe

July 25, 2026
Next Post
‘Yansanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Satar Mota A Kano

'Yansanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Satar Mota A Kano

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Alƙalin Babbar Kotu A Kebbi

July 26, 2026
Bala Mohammed

Sadakin Budurwa ₦3,000 Na Bazawara ₦1,500: Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaryata Batun

July 26, 2026
Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa

Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa

July 26, 2026
Dauda Dauda Lawal Ya Sha Alwashin Farfaɗo Da Masana’antar Yadi Ta Zamfara

Dauda Dauda Lawal Ya Sha Alwashin Farfaɗo Da Masana’antar Yadi Ta Zamfara

July 26, 2026
Gwamna Uba Sani Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Kyauta Ga Manoma 150,000  A Kaduna

Gwamna Uba Sani Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Kyauta Ga Manoma 150,000 A Kaduna

July 26, 2026
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Birtaniya Ta Yaba Wa Tinubu Kan Sauye-sauyen Tattalin Arziki

July 25, 2026
Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin

Ofishin Jakadancin Sin A Nijeriya Ya Shirya Taron Murnar Cika Shekaru 99 Da Kafuwar Rundunar PLA Ta Sin

July 25, 2026
Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa

Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa

July 25, 2026
Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba

Farfesa Dr. Otto Heinrich Herzog: Sin Tana Da Tsari Mai Kyau Na Aiwatar Da Dabarun Ci Gaba

July 25, 2026
Yadda Ake Faten Dankalin Turawa Da Kaza

Yadda Ake Faten Dankalin Turawa Da Kaza

July 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.