ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 12, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

by Abubakar Sulaiman
44 minutes ago

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga ‘yan Nijeriya da su ci gaba da kare dimokuraɗiyya tare da rungumar haɗin kai, yayin da ƙasar ke bikin cika shekaru 27 na mulkin farar hula ba tare da katsewa ba. .

A jawabin Ranar Dimokuraɗiyya na 12 ga Yuni, Tinubu ya ce duk da ƙalubalen da ake fuskanta, dimokuraɗiyyar Nijeriya na ci gaba da ƙarfi kuma wajibi ne a ƙara inganta ta.

Shugaban ya taɓo batun tsaro, inda ya ce gwamnatinsa ta ɗauki matakai masu tsauri wajen yaƙi da ta’addanci, garkuwa da mutane da ‘yan bindiga.

ADVERTISEMENT

A cewarsa, an ware Naira tiriliyan 5.41 a kasafin 2026 domin tsaro, tare da ɗaukar sabbin jami’an ‘yansanda sama da 50,000 da ƙarin sojoji domin ƙarfafa tsaron ƙasa.

A ɓangaren tattalin arziƙi, shugaba Tinubu ya kare sauye-sauyen da gwamnatinsa ke aiwatarwa, yana mai cewa sun taimaka wajen daidaita tattalin arziƙi, da ƙara kuɗaɗen shiga ga jihohi da ƙananan hukumomi, da kuma dawo da ƙwarin gwuiwar masu zuba jari. Ya kuma ce ƙarfin tace mai a cikin gida ya ƙaru, yayin da gwamnati ke ƙoƙarin rage hauhawar farashi da samar da ayyukan yi.

LABARAI MASU NASABA

Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya

Tinubu ya karrama jaruman gwagwarmayar June 12 da sauran masu fafutukar dimokuraɗiyya, yana mai cewa babbar girmamawa gare su shi ne gina Nijeriya mai adalci, da tsaro da wadata. Ya jaddada cewa al’ummar Nijeriya na iya fuskantar ƙalubale, amma ba za su taɓa karaya ba.

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance
  • Abubakar Sulaiman
    Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna
  • Abubakar Sulaiman
    Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

MASU ALAKA

Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa
Manyan Labarai

Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

June 12, 2026
Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
Manyan Labarai

Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya

June 12, 2026
Afirka Ta Kudu Ta Kafa Mummunan Tarihi A Gasar Kofin Duniya
Manyan Labarai

Afirka Ta Kudu Ta Kafa Mummunan Tarihi A Gasar Kofin Duniya

June 11, 2026
Next Post
A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

June 12, 2026
Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

June 12, 2026
Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

Dimokuradiyyar Nijeriya A Shekara 27:Ba Yabo Ba Fallasa

June 12, 2026
Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya

Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya

June 12, 2026
Sin Ta Fitar Da “Shirin Aiki Na Kasa Kan Hakkin Dan Adam Na (2026-2030)”  

Sin Ta Fitar Da “Shirin Aiki Na Kasa Kan Hakkin Dan Adam Na (2026-2030)”  

June 11, 2026
Afirka Ta Kudu Ta Kafa Mummunan Tarihi A Gasar Kofin Duniya

Afirka Ta Kudu Ta Kafa Mummunan Tarihi A Gasar Kofin Duniya

June 11, 2026
Japan Ta Kwaye Lullubin Da Take Fakewa Da Shi Wajen Kiran Kanta Mai Kaunar Zaman Lafiya

Japan Ta Kwaye Lullubin Da Take Fakewa Da Shi Wajen Kiran Kanta Mai Kaunar Zaman Lafiya

June 11, 2026
Yanayin Bunkasar Hada-hadar Cinikayyar Sin Ya Shaida Karkon Manufofin Raya Tattalin Arzikin Kasar

Yanayin Bunkasar Hada-hadar Cinikayyar Sin Ya Shaida Karkon Manufofin Raya Tattalin Arzikin Kasar

June 11, 2026
Katsina Za Ta Ɗauki Nauyin Karatun Mahaddata Alƙur’ani – Gwamna Radda

Matsalar Tsaro: Manoma Sun Koma Gonakinsu A Katsina – Dikko Radda

June 11, 2026
Binciken CGTN Ya Shaida Gamsuwar Masu Bayyana Ra’ayoyi Da Gudunmawar Sin Game Da Tsarin Jagorancin Hakkin Bil’adama

Binciken CGTN Ya Shaida Gamsuwar Masu Bayyana Ra’ayoyi Da Gudunmawar Sin Game Da Tsarin Jagorancin Hakkin Bil’adama

June 11, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.