ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Da Kwankwaso Za Su Gana Yayin Da Siyasar Kano Ta Ɗauki Sabon Salo

by Sadiq Usman
5 months ago
Tinubu

Ana sa ran Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai gana da jagororan Kwankwasiyya ‘, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, yayin da siyasar Jihar Kano ke ci gaba da ɗaukar hankali.

Wannan na zuwa ne kwana guda bayan da Shugaba Tinubu ya yi ganawar sirri da Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf.

  • 2027: NNPP Za Ta Yi Nasara A Kano Ko Babu Gwamna Abba — Jigon NNPP
  • Shugaban NAHCON Ya Kammala Ziyarar Aiki Ta Biyu A Shirye-shiryen Aikin Hajjin Bana

Jaridar Politics Digest ta ruwaito cewar Gwamna Abba ne ya taka muhimmiyar rawa wajen shirya ganawar, a wani yunƙuri na Shugaban Ƙasa na haɗa kan manyan ’yan siyasa gabanin zaɓen 2027.

ADVERTISEMENT

A baya, Kwankwaso ya ƙi amincewa da komawa jam’iyyar APC tare da roƙon Gwamnan Kano kada ya fice daga NNPP.

Amma a ’yan makonnin nan, abubuwa na ci gaba da sauyawa.

LABARAI MASU NASABA

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

A wata hira da manema labarai, Kwankwaso ya ce zai iya la’akari da wasu abubuwa kafin komawa APC idan aka bayyana masa matsayinsa.

Wani babban jigo a APC daga Arewa maso Yamma ya tabbatar da cewa za a yi ganawar tsakanin Tinubu da Kwankwaso a yau, idan shugaban ƙasa bai da abubuwa da yawa.

Ana sa ran tattaunawar za ta mayar da hankali kan haɗin kan siyasa da daidaiton ƙasa.

Wannan ya haifar da tambaya kan makomar NNPP da tafiyar Kwankwasiyya.

Duk da cewa magoya bayan Gwamna Abba na farin ciki da matakin sauya sheƙar, har yanzu ba a san ko Kwankwaso za bi su, su koma APC ba.

Masu sharhi kan harkokin siyasa na ganin cewa duk wata haɗaka tsakanin Kwankwaso da APC za ta kawo gagarumin sauyi a siyasar Kano da Arewa baki ɗaya.

A wajen Tinubu, samun goyon bayan Kwankwaso da kuma gwamna mai ci zai ƙarfafa tasirin APC a Kano gabanin zaɓen 2027.

MASU ALAKA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso
Manyan Labarai

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Next Post
Xi: A Yi Kokarin Cimma Mafari Mai Kyau Yayin Aiwatar Da Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

Xi: A Yi Kokarin Cimma Mafari Mai Kyau Yayin Aiwatar Da Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

LABARAI MASU NASABA

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.