ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Trump Ya Yi Barazanar Ƙarin Haraji Ga Ƙasashen Da Suka Rungumi BRICS

by Abubakar Sulaiman
11 months ago
Trump

Shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump, ya yi barazanar sanya ƙarin haraji na kashi 10% kan kowace ƙasa da ta goyi bayan manufofin ƙungiyar BRICS da ke adawa da muradun Amurka. Trump ya bayyana hakan ne ta shafinsa na sada zumunta, yana mai cewa ba za a samu wani rangwame ba ga kowace ƙasa da ke bin wannan hanya.

Ƙungiyar BRICS, wacce da farko ta ƙunshi ƙasashen Brazil, Rasha, Indiya, China da Afirka ta Kudu, yanzu ta karɓi ƙarin ƙasashe kamar Masar, Habasha, Indonesia, Iran, Saudiyya da haɗaɗɗiyar Daular Larabawa (UAE). Ƙungiyar na wakiltar fiye da rabin yawan al’ummar duniya kuma tana gudanar da taronta a birnin Rio de Janeiro, inda shugabannin ke kiran a sake fasalin manyan cibiyoyin ƙasa da ƙasa da kuma ƙin amincewa da haraji da ke haddasa taɓarɓarewar tattalin arziƙi.

  • Tsarin BRICS Ya Zama Muhimmin Dandalin Hadin Kai Na Kasashe Masu Tasowa
  • Tsakanin Nijeriya Da BRICS+: Idan Zamani Ya Dinka Riga…

Wannan barazana daga Trump ta zo ne bayan BRICS ta soki manufofin harajin Amurka da kuma ƙoƙarinta na samar da tsarin kuɗin da zai maye gurbin Dalar Amurka. A cewarsa, irin wannan haɗin gwuiwa barazana ce ga Amurka kuma za ta fuskanci martani mai tsauri.

ADVERTISEMENT

Masana sun bayyana cewa cire alaƙa da China, wacce ke ɗaya daga cikin manyan mambobin BRICS, ba abu ne mai sauƙi ba saboda tasirinta a fannonin fasahar zamani kamar motoci masu amfani da lantarki, da batir, da albarkatun ƙasa kamar sinadarai masu ɗauke da maganadisu.

Andrew Wilson daga Cibiyar Kasuwanci ta Duniya ya ce: “A aikace, sauya China a waɗannan fannonin yana da matuƙar wahala.” Duk da haka, Trump ya sha alwashin ɗaukar matakan tattalin arziƙi domin kare matsayin Amurka a duniya.

LABARAI MASU NASABA

Kwankwaso Ba Shi Da Niyyar Ficewa Daga NDC – Kwankwasiyya

ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

Trump
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance
  • Abubakar Sulaiman
    Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna
  • Abubakar Sulaiman
    Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

MASU ALAKA

Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Shi Da Niyyar Ficewa Daga NDC – Kwankwasiyya

June 9, 2026
ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir
Manyan Labarai

ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

June 9, 2026
‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

June 9, 2026
Next Post
Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China

Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Afrika Ta Kudu Na Ci Gaba Da Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Soji

Sin Da Afrika Ta Kudu Na Ci Gaba Da Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Soji

June 9, 2026
Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin

Kwankwaso Ba Shi Da Niyyar Ficewa Daga NDC – Kwankwasiyya

June 9, 2026
Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

June 9, 2026
ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

June 9, 2026
‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

June 9, 2026
Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad Ba Kano Ba – Shettima

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad Ba Kano Ba – Shettima

June 9, 2026
Sojoji

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

June 8, 2026
Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

June 8, 2026
Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

Gwamnatin Borno Ta Musanta Biyan Kuɗin Fansa Domin Kuɓutar da Mutane 360

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.