ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsarin Gwamnatin Sin Na Ba Da Jiyya Ga Dukkanin Mazauna Kauyuka

by CMG Hausa
4 years ago
Sin

Abokai, ko akwai wahalar samun jiyya a wuraren dake da nisa daga birane a wurin ku? Tun bayan kafuwar jamhuriyar jama’ar kasar Sin, kullum gwamnatin kasar na kokarin daidaita wannan matsala. Yau ma “Duniya a zanen MINA” na bayyana muku tsarin gwamnatin Sin na ba da jiyya ga dukkanin kauyuka.

Saurayin dake cikin zanen sunansa Marghulam Abdukrem, ya karanta ilmin likitanci a kyauta bisa tallafin gwamnati a fannin ilmin likitanci a watan Yuli, kuma bayan da ya kammala karatun, an tura shi zuwa kauyen Kokbash dake garin Baishtugman, na birnin Aksu dake jihar Xinjiang, a matsayin likitan wurin.

  • Kasar Sin Na Goyon Bayan MDD Da Ta Kyautata Hadin Gwiwa Da AU

A wasu wuraren dake da nisa da birane kamar wannan kauye, an fuskanci matsalar karancin likitoci da magunguna a baya, abin da ya sa al’ummar wurin da dama sun kasa samun damar samun jiyya.

ADVERTISEMENT

Domin warware irin wannan matsala, gwamnatin kasar Sin na daukar wasu matakai masu dacewa, ciki hadda rarraba albakatun ba da jiyya yadda ya kamata da daga matsayin ba da jiyya a wurare daban-daban, da kyautata hukumomin ba da jiyya da habaka masu aikin jiyya a wuraren da dai sauransu, ta yadda za a tabbatar da cewa, ana samar da jiyya ba tare da matsala ba.

Shirin horar da likitocin da za a tura su kauyuka kyauta, daya ne daga cikin wadannan matakai, kuma ya zuwa yanzu, ana horar da dalibai fiye da dubu 70 a wannan fanni, kuma daga cikinsu dalibai kimanin dubu 35 sun kammala karatunsu, an kuma tura su kauyuka daban-daban don su zama likitoci.

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

A bana a jihar Xinjiang, matasa 229 kamar Marghulam Abdukrem da suka samu ilmin likitanci kyauta karkashin shirin gwamnati, sun tafi kauyuka daban-daban na jihar.

Wadannan matasa sun ci gajiyar wannan shirin gwamnati sosai. Ba ma kawai sun samun aikin yi karkashin wannan shiri ba, har ma sun taka rawarsu wajen daga karfin ba da jiyya a kauyuka.

Ya zuwa karshen shekarar 2021, kasar Sin ta kafa hukumomin jiyya a da suka game dukkan kauyukan kasar.

Manoman kasar Sin suna iya samun jiyya a cikin kauyensu, matakin da ya kyautata zaman rayuwarsu. (Mai zane kuma mai rubuta: MINA)

Sin
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
‘Yansanda Sun Gayyaci Mutane 5 Kan Daure Wani Mutum Na Tsawon Shekaru 20 A Kaduna

'Yansanda Sun Gayyaci Mutane 5 Kan Daure Wani Mutum Na Tsawon Shekaru 20 A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.