ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsohuwar Ministar Jin Kai, Sadiya Ba Ta Ƙi Amsa Gayyatarmu Ba – EFCC

by Sani Abubakar
3 years ago
Ministar jin kai

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC ta ce tsohuwar ministar jin kai ta Nijeriya, Sadiya Umar Farouq ba ta ƙi amsa gayyatarsu ba, kamar yadda ake yaɗawa a kafafen sada zumunta.

Kakakin EFCC, Dele Oyewale ne ya bayyana hakan a lokacin da yake ganawa da kamfanin dillancin labarai na Nijeriya, NAN a ranar Alhamis a Abuja.

  • Asalin Yadda Aka Samo Sunan Hausa Bakwai Da Banza Bakwai
  • Tinubu Ya Bukaci Ma’aikatu Su RIka Fitar Da Rahoton Kasafin Kudi Duk Wata

Ya ce, da gaske ne ba ta je ofishinsu ba a lokacin da suka gayyaceta, amma ta aike musu da wasiƙar cewa, ba za ta samu damar zuwa ba saboda uzurin rashin lafiya da take fama da shi.

ADVERTISEMENT

“Da gaske ne ba ta zo ofishinmu ba amma kuma ta tura mana wasiƙa kan cewa ba ta da lafiya, sannan kuma ta tura Lauyanta da ya wakilce ta a Hukumar tamu” inji shi.

Tun da farko, Dele ya ce, Halima Shehu wacce ta yi aiki a karkashin ma’aikatar jin kai da Hajiya Sadiya Umar Farouq ta rike a mulkin gwamnatin Buhari, tuni hukumar (EFCC) ta sallame ta bayan ta gayyace ta a ranar Talata, amma da sharadin za ta rika zuwa hukumar lokaci zuwa lokaci domin ci gaba da gudanar da bincike.

LABARAI MASU NASABA

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

Ministar jin kai
Sani Abubakar
+ postsBio
  • Sani Abubakar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-abubakar-2/
    ‘Yan Ta’adda Sun Yi Yunƙurin Ƙwace Iko Da Sakatariyar Jihar Oyo
  • Sani Abubakar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-abubakar-2/
    Ƙarancin Ruwan Sha: Mai Mala Ya Ba Da Umarnin Kai Man Gas Wuraren Da Suke Da Rijiyar Burtsatsai
  • Sani Abubakar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-abubakar-2/
    ‘Ƴansanda Sun Saka Tukuicin Miliyan ₦50 Ga Wanda Ya Taimaka Aka Kama Wasu ‘Ƴan Bindiga 2
  • Sani Abubakar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-abubakar-2/
    Gwamnan Ondo Ya Sauke Kwamishinonin Jihar Baki Ɗaya

MASU ALAKA

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Ministar jin kai
Labarai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Ministar jin kai
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Next Post
Xi Ya Aike Da Sakon Ta’aziyya Ga Takwaransa Na Iran Bisa Munanan Hare-haren Ta’addanci Da Aka Kai A Kasar

Xi Ya Aike Da Sakon Ta'aziyya Ga Takwaransa Na Iran Bisa Munanan Hare-haren Ta'addanci Da Aka Kai A Kasar

LABARAI MASU NASABA

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Ministar jin kai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Ministar jin kai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.