ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsokaci A Kan Rayuwar Sabuwar Karamar Ministar Ilimi

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Tsokaci

Dakta Suwaiba Sa’idu Ahmad: ita ‘yar Jihar Jigawa daga Karamar Hukumar Babura. Shugaban Kasa Bola Ahmad Tunubu ya nada ta karamar Miniatar Ilimi a rana 25 ga watan Oktoba 2024.

A shekara ta 1980 ta fara aiki a sashen Ilimi na Jami’ar Bayaro Kano. A lokacin an bata gidan kwana a titin gidan Zoo.

  • Hakar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Na Barazana Ga Tsaro – AbdulRazak
  • Gwamnati Da Kafafen Yaɗa Labarai Abokan Hulɗa Ne Ba Na Adawa Ba – Minista

Biyu daga cikin makwaftanta su ne Isma’il Abubakar Taiga da Sa’idu Ahmad Babura. Ita daliba ce, su kuma suna da iyalai kuma suna girmama ta sosai, duk da tazarar shekaru. Dukansu sun girme ta, kuma dukansu sun zama abokanta na rayuwa. Har su kan bude mata kofofin gidajensu kuma suka sa ta yi zurfi cikin wallafe-wallafe dukansu suna cikin sashen turanci na BUK.

ADVERTISEMENT

A shekara 1981 matar Sa’idu ta haifi ‘ya mace kyakkyawa. Sunanta Suwaiba. Na tuna ina rike da ita a hannuna ina yi mata addu’a. Daga baya muka je bikin suna a Babura shi ne karo na farko da na zo garin.

Muna nan a kwana a tashi wannan yarinyar har ta girma ta kai ta samu digiri na biyu na B.Sc Chemistry. Ta kasance tana da kokari sosai, ita ce take daukan na farko a kowanne aji, wannan har ya zama ba wani abin mamaki ba ne a wajenta, ita da sauran ‘yan uwanta sun kasance su ne kan gaba a ajinsu a duk inda suka samu kansu.

LABARAI MASU NASABA

Sirrin Mallakar Miji 

Ko Kin San… Maganin Sanyi Na Mata (Infection)?

Ta kasance tana son yin karatun likitanci bayan kammala karatun Sakandire, mahaifinta ya ce sai dai ta yi a fannin ilimi. Na yi kokarin, amma ya dage cewa dole ta yi a fannin ilimi. Bayan mun dawo muka yanke shawarar ta yi biyayya ga mahaifinta kuma ta yi karatun ilimi. Ta amince amma ta sha alwashin komawa makaranta don yin karatun likitanci bayan ta gama da na ilimi.

Zan iya tunawa a baya mahaifina ya so na yi karatun likitanci, ban yi ba! Don haka, na kare a Ilimin Kimiyya kamar Suwaiba. Duba da yadda take bin shawarar iyayenta ta yi karatun ilimi shima yana da kyau sosai.

Mun yi aiki da ita shekara 2005, bayan ta kammala karatunta a sashen ilimi a karkashin ingantaccen jagoranci (yanzu) Farfesa Abdulrashid Garba, Mataimakin Shugaban Jami’ar Khalifa Isyaku Rabi’u (KHAIRUN), ya kasance akhairi ga sashen. Ta kasance ma’aikaciya wanda ba ta da wuyar al’amarin aiki, ko yaushe tana dokin kasancewa cikin kunkiyar.

A cikin shekara 2007 jami’ar ta kirkiro sashen ilimin kimiyya da fasaha. Ni da Suwaiba, (yanzu) Farfesa Sagir Adamu Abbas (Mataimakin Shugaban Jami’ar Bayaro Kano), da wasu ‘yan kadan aka tura zuwa sabon sashe.

Ta fara karatun digirinta na biyu a karkashin kulawata.

A matsayinta na ‘yata (ta kasance a gare ni “Baba Abdalla”) ita ce ta fi so na ga dangi), ta zama aminiyata. Na zama shugabar sashenta daga 2010-2013, kuma mun tsunduma cikin ayyukan kungiyoyi masu zaman kansu wajen horar da malamai, domin ita tana kokari wajen koyar da malamai. Ta shafe sheka shekaru 15 tana ayyukan sa-kai na kasa da kasa wajen inganta shirye-shiryen koyar da malamai.

Ta kammala karatun digirinta na biyu a fannin tarihi, kusan nan ta wuce digirin digirgir, amma a wannan karon a jami’ar Ahmadu Bello Zariya, ta kammala a shekara 2014. Ita ce mace ta farko daga Jihar Jigawa da ta samu digiri na uku a fannin ilimin kimiyya. Google Scholar dinta yana ba da bayanan bincikenta mai ban sha’awa a Ilimi Chemistry, Ilimin Kimiyya da nazarin jinsi.

A kowane wurin taron bita na kan yi ta kallonta cikin alfahari yayin da take bayyana dabaru daban-daban na koyarwa ga malamai a jihohin Kano da Jigawa. Ta kirkiro jerin tsarin horar da malamai don kungiyoyin sa-kai na duniya wadanda aka yi amfani da su a cikin shirye-shiryen horar da malamai.

Lokacin da ta gama karatun digiri na uku a 2014, na riga na tafi zuwa sashen sadarwa na jama’a a watan Oktoba 2012. Ta bayyana rashin jin dadinta da barina wurin, inda ta koma kwas din Falsafa na Kimiyya ta ji dadin sosai. Na tabbatar mata da cewa koyaushe zan kasance a kusa da ita.

A hukumance, ita ma ta samu lauyoyinta. Daga 2018 zuwa 2020 ta zama mace ta farko da ta zama shugabar Ilimin Kimiyya, sannan Sub-Dean Academics a Faculty of Education, sannan ta zama mataimakiya Farfesa a ilimin Chemistry. Saboda wayewar da ta yi, ya sa aka aka bata Darakta, Cibiyar Nazarin jinsi daga shekarar 2020 zuwa 2024, matsayin da ta yi rawar gani, inda ta zama ‘yar mata, maimakon mayar da hankali kan harkokin mata, musamman ilimi, a cikin al’ummar gargajiya.

A cikin wannan Farfesa Rukayyah Ahmad Rufa’i tsohuwar Ministar ilimi a (2010-2013), ita ma daga Jihar jigawa ta ba ta shawara. Jami’ar Bayero ta ci gaba da alfahari da ministocinta na ilimi kuma duk ‘yan jiha daya ne.

Daga nan ne ta yi ta samu Probost a Kwalejin ilimi ta Jigawa Ringim a watan Maris 2024. Kuma a watan Oktoban 2024 aka ba ta Ministar Ilimi.

A 43, tana matashiya. Wannan tabbas ba karamar nasara bace da ta samu. Ta yi alkawarin sabon yanayi na koyo na gaba tare da bi yawar ta na fagen bincike na kwararrun, ilimi Artificial da mai da hankali kan koyon kimiyya a tsakanin matasa, musamman ‘yan mata.

Ina alfahari da Suwaiba a matsayita na diya, ina alfahari da ita amatsayinta na abokiyar aikinta. Ina alfahari da ita a matsayina na mai kare ta. Yanzu a matsayina na karamar Ministar ilimi, ina alfahari da ita a matsayinta na maigida ta. Allah ya kara basira da albarka.

Tsokaci
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasihar Da Ya Dace Dukkan Iyaye Su Yi Wa ‘Yaƴansu Yayin  Aure?
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?

MASU ALAKA

Sirrin Mallakar Miji 
Adon Gari

Sirrin Mallakar Miji 

January 25, 2026
Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?
Adon Gari

Ko Kin San… Maganin Sanyi Na Mata (Infection)?

October 19, 2025
Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?
Adon Gari

Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?

October 12, 2025
Next Post
Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Shugaban Kasar Finland

Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Shugaban Kasar Finland

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.