• Leadership Hausa
Wednesday, September 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilin Sin Ya Kalubalanci Amurka Da Ta Daidaita Matsalar Nuna Bambancin Launin Fata A Ayyukan ’Yan Sanda Da Sauransu

by CMG Hausa
12 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Wakilin Sin Ya Kalubalanci Amurka Da Ta Daidaita Matsalar Nuna Bambancin Launin Fata A Ayyukan ’Yan Sanda Da Sauransu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

Wakilin Sin Jiang Duan ya shaidawa taron majalisar kare hakkin dan Adam ta MDD karo na 51 da aka gudanar a jiya cewa, ’yan asalin Afirka dake Amurka, suna fuskantar yanayin nuna bambanci a ayyukan aiwatar da doka, don haka ya kalubalanci kasar Amurka da ta dauki matakai don daidaita matsalolin nuna bambancin launin fata, da tsauraran matakan da ’yan sanda suke dauka bisa bambacin launin fata da sauransu.

Jiang Duan ya yi nuni da cewa, ra’ayin mulkin mallaka, da cinikin bayi, sun haifar da ra’ayin nuna bambancin launin fata. Ko da yake wannan babi ya wuce a tarihin dan Adam, amma ra’ayin mayar da fararen fata a gaban wasu yana ci gaba da kasancewa. Ya ce a kasar Amurka, ’yan asalin Afirka suna fuskantar yanayin nuna bambancin launin fata, da rashin daidaito gare su.

  • Yunkurin Amurka Da Birtaniya Da Australiya Na Yin Hadin Gwiwa Kan Jirgin Karkashin Ruwa Mai Amfani Da Makamashin Nukiliya Ya Ci Tura

Bisa kididdigar da aka yi, yiwuwar samun mutanen ’yan asalin Afirka da ’yan sanda suke harbewa har lahira, ta fi ta fararen fata fiye da ninki biyu, kana yawan ’yan asalin Afirka da suke cikin kurkuku a kasar Amurka, ya fi na fararen fata har ninki shida.

Jiang Duan ya bayyana cewa, kasar Sin ta kalubalanci kasar Amurka, da ta dauki matakai, don daidaita matsalolin nuna bambancin launin fata, da tsauraran matakan da ’yan sanda suke dauka bisa bambancin launin fata da sauransu, da aiwatar da kudurin da aka tsai da a babban taron MDD, da majalisar kare hakkin dan Adam ta MDD. (Zainab Zhang)

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: PDP Za Ta Fara Gudanar Da Yakin Neman Zabenta Ranar Litinin —Tambuwal

Next Post

Sin Ta Kyautata Tsarinta Na Zuba Jari Da Tattara Kudi Tsakanin Ta Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

Related

Duniya
Daga Birnin Sin

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

5 hours ago
JKS
Daga Birnin Sin

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

6 hours ago
Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

7 hours ago
Kimiyya
Daga Birnin Sin

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

8 hours ago
Libya
Daga Birnin Sin

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

9 hours ago
Xi
Daga Birnin Sin

Xi Ya Jaddada Gina Ingantattun Yankunan Cinikayya Maras Shinge Na Gwaji

10 hours ago
Next Post
Sin Ta Kyautata Tsarinta Na Zuba Jari Da Tattara Kudi Tsakanin Ta Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

Sin Ta Kyautata Tsarinta Na Zuba Jari Da Tattara Kudi Tsakanin Ta Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

LABARAI MASU NASABA

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

September 26, 2023
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

September 26, 2023
Duniya

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

September 26, 2023
‘Yansanda Sun Dakile Harin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Kan Wasu Rukunin Gidaje A Katsina

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

September 26, 2023
JKS

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

September 26, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

September 26, 2023
Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

September 26, 2023
Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

September 26, 2023
Kimiyya

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

September 26, 2023
Libya

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

September 26, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.