• Leadership Hausa
Wednesday, September 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wata Kungiya Ta Raba Wa ‘Yan Makaranta Audugar Mata A Sakkwato

by Bello Hamza
1 year ago
in Labarai
0
Wata Kungiya Ta Raba Wa ‘Yan Makaranta Audugar Mata A Sakkwato
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata kungiya mai zaman kanta ta kaddamar da raba wa ‘yan mata a makarantun Jihar Sakkwato audugar mata kyauta.

Shugaban shirye-shirye na kungiyar, Mista Tayo Fatinikum, ya ce, audugar matan mai suna ‘’Ni Dake Renewable Pad,” an samar ne don a kara bunkasa tsafta a tsakanin ‘yan makaranta da sauran mata a Jihar.

  • ‘Yan Bindigar Da Suka Kai Wa Maniyyata Hari A Sakkwato Sun Kashe ‘Yan Sanda 6

Ya ce, kungiyar ta fahinci bukatar kare mata daga kamuwa da cututtuka da wasu matsalolin da ke tattare da al’adar mata a duk wata.

”Taimakon ya zama dole ne don mata da dama basu da hanyar samun audugar mata a yayin da suke fuskantar al’adar su a duk wata.

”Wasu basa iya zuwa makaranta idan suna a’lada wasu kuma su kan yi amfani ne da tsummokara wajen tare da al’adar.

Labarai Masu Nasaba

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

”Mu muka yi wannan audgar matar ’Ni dake Renewable Pad’ muna kuma karfafa mata wajen yin shi da kansu don yana da saukin hadawa,” in ji Fatinikum.

Ya kara da cewa, wannan shirin suna yi ne da hadin gwiwar hukumar majalisar dinkin duniya ta (UNFPA), don taimaka wajen bunkasa rayuwar mata.

Tunda farko, Kwamishinar mata ta Jihar Sakkwato, Hajia Kulu Sifawa, ta yaba wa kungiyar a kan wannan kokari nata, ta kuma tabbatar musu da hadin kan gwamnati a dukkan harkokinsu, ta kuma shawarci matan da ‘yan matan su shiga yin audugar da kansu, musamman ganin saukin da ke tattare da haka.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tambuwal Ya Amince Da Kashe Naira Biliyan 1 Don Tallafawa Dalibai Marasa Karfi A Sakkwato

Next Post

Harin Jirgin Kasa: Wajibi Ne Mayar Da Fasinjojin Da Aka Sace Gidajensu A Raye —Buhari

Related

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe
Labarai

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

3 hours ago
‘Yansanda Sun Dakile Harin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Kan Wasu Rukunin Gidaje A Katsina
Labarai

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

5 hours ago
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango
Manyan Labarai

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

6 hours ago
2023: Zarge-zargen PDP A Kaina Soki-burutsu Ne Kawai – Gwamnan Gombe
Labarai

Da Dumi-dumi: Kotu Ta Kori Karar Da ADC Ke Yi Kan Gwamnan Gombe

11 hours ago
Cutar Mashako
Labarai

Cutar Mashako: Mutum 453 Sun Mutu, 7,202 Sun Kamu Cikin Watanni 10 A Nijeriya.

13 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Zargin Tattaunawa Da ‘Yan Bindiga A Zamfara
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Zargin Tattaunawa Da ‘Yan Bindiga A Zamfara

14 hours ago
Next Post
Harin Jirgin Kasa: Wajibi Ne Mayar Da Fasinjojin Da Aka Sace Gidajensu A Raye —Buhari

Harin Jirgin Kasa: Wajibi Ne Mayar Da Fasinjojin Da Aka Sace Gidajensu A Raye —Buhari

LABARAI MASU NASABA

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

September 26, 2023
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

September 26, 2023
Duniya

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

September 26, 2023
‘Yansanda Sun Dakile Harin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Kan Wasu Rukunin Gidaje A Katsina

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

September 26, 2023
JKS

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

September 26, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

September 26, 2023
Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

September 26, 2023
Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

September 26, 2023
Kimiyya

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

September 26, 2023
Libya

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

September 26, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.