ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Yi Nuni Ga Ikon BRICS Na Juya Akalar Harkokin Duniya Zuwa Hanya Mai Bullewa

by CMG Hausa
3 years ago
Xi

Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya yi nuni ga ikon da kasashe mambobin kungiyar BRICS ke da shi na kasancewa muhimmin karfi, dake juya akalar harkokin duniya zuwa hanya mai bullewa, yana mai bayyana bukatar kara samar da tabbaci, da daidaito, da karsashi mai kyau ga duniya.

Shugaba Xi, wanda ya bayyana hakan a jiya Laraba 23 ga watan nan, yayin taron jagororin BRICS karo na 15 dake gudana a birnin Johannesburg na Afirka ta kudu, ya kara da cewa, duba da cewa shugabannin kasashe mambobin kungiyar su 5, sun amince da shigar duniya wani yanayi na tangal tangal, da sauye sauye, kungiyar BRICS a daya hannun za ta iya ingiza samar da tabbaci ga duniya, kuma wannan batu ya zamo muhimmi a tattaunawar ta wannan karo.

  • Xi Ya Yi Kira Da A Ingiza Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ta Kudu Zuwa Sabon Matsayi

Xi Jinping ya kuma ce kasashen na BRICS, sun zama muhimmin karfi dake sarrafa akalar al’amuran kasa da kasa. Kuma ko wacce daga cikin su ta zabi hanyarta ta neman ci gaba, tare da hada gwiwa da sauran wajen kare burin ci gaba tare, da aiki tare wajen zamanantarwa, wanda hakan ke alamta alkiblar al’ummun duniya, zai kuma zurfafa yanayin ci gaban duniya baki daya.

ADVERTISEMENT

Har ila yau, shugaba Xi ya yi nuni da cewa, hadin gwiwar BRICS, muhimmin mataki ne na hade zamanin da da na yanzu, da dorawa kan inda aka tsaya. Don haka akwai bukatar dukkanin sassa su rungumi ainihin burin da aka sanya gaba, na dinkewa wuri guda da samun bunkasuwa, da karfafa hadin gwiwa a fannoni daban daban, da ingiza kawance mai inganci, da yayata sauye sauye a jagorancin duniya, ta yadda za a yi tafiya kan tafarki na gaskiya kuma mai ma’ana.

Kaza lika a shigar da tabbaci, da daidaito, da karsashi cikin harkokin duniya. Game da hakan, shugaba Xi Jinping ya ba da shawarar aiwatar da hakikanin matakai masu nasaba da samar da ci gaba, da tsaro, da dinke sassan wayewar kai. (Mai fassara: Saminu Alhassan)

LABARAI MASU NASABA

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

Xi
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG
Daga Birnin Sin

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

July 9, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia
Daga Birnin Sin

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

July 9, 2026
Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

July 9, 2026
Next Post
Ana Zargin Gwamnatin Jihar Katsina Da Yin Rufa-Rufa Da Kudaden Ƙananan Hukumomi

Ana Zargin Gwamnatin Jihar Katsina Da Yin Rufa-Rufa Da Kudaden Ƙananan Hukumomi

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Albashin Sojoji Daga Naira 49,000 Zuwa Naira 100,000 – Ministan Tsaro

Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Albashin Sojoji Daga Naira 49,000 Zuwa Naira 100,000 – Ministan Tsaro

July 9, 2026
An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

July 9, 2026
kebbi

Makarantu Za Su Ci Gaba Da Zama A Rufe Har Sai Yanayin Tsaro Ya Inganta – Gwamnatin Kebbi

July 9, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

July 9, 2026
Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

July 9, 2026
Ta’addanci

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Takwas A Katsina

July 9, 2026
Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

July 9, 2026
Auto Draft

TCN Ta Kammala Gyaran Layin Wutar Lantarkin Zaria–Funtua 132kV

July 9, 2026
Auto Draft

DSS Ta Kama ‘Yar Jarida Zainab Sodiq Kan Zargin Mallakar Drone Ba Tare da Cikakkun Takardu ba

July 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.