• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Ya Kamata ‘Yan Siyasan Birtaniya Su Rika Yin Abu Gwargwadon Karfinsu

by CMG Hausa
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Ya Kamata ‘Yan Siyasan Birtaniya Su Rika Yin Abu Gwargwadon Karfinsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jiya Laraba hukumar gudanarwar kungiyar tarayyar Turai wato EU ta kai karar gwamnatin Birtaniya saboda rashin mutunta wasu tanade-tanaden da ke cikin yarjejeniyar Arewacin Ireland.

Madam Michelle O’Neil, mataimakiyar shugaban jam’iyyar Sinn Féin ta Arewacin Ireland, jam’iyyar da ke goyon bayan rabuwar Arewacin Ireland daga Birtaniya, ta nuna cewa, abun da gwamnatin Birtaniya ta yi ya kara tada kura a yanayin siyasar yankin Arewacin Ireland.

Kwanaki 2 kafin wannan kuma, madam Nicola Sturgeon, babbar jami’in mahukuntan Scotland ta sanar da cewa, ko gwamnatin Birtaniya ta yarda ko a’a, za ta kara azama kan jefa kuri’a kan ficewar Scotland daga Birtaniya a shekara mai zuwa a Scotland.

Lallai abubuwan da Arewacin Ireland da Scotland suka yi sun kara damun gwamnatin Birtaniya, wadda ta dade tana fuskantar matsaloli da dama.

Duk da haka, ‘yan siyasan Birtaniya suna tada zaune tsaye inda suke goyon bayan kasar Amurka, a yunkurin ta da rikici a Turai da nahiyar Asiya da tekun Fasifik.

Labarai Masu Nasaba

Ana Shirin Fadada Layukan Dogo Na Karkashin Kasa Dake Birnin Beijing

Xi Jinping Ya Yi Rangadin Aiki A Birnin Shenyang

Abin da suke sha’awa shi ne ta da rikici a duniya. Abun da suke yi, ya sa kasashen duniya na yi musu dariya. (Tasallah Yuan)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabon Layin Dogo Da Ya Zagaye Hamada Mafi Girma A Kasar Sin Ya Fara Aiki

Next Post

Dan Takarar Gwamnan PDP Da Ya Sha Kaye A Zaben Fitar Da Gwani A Zamfara Ya Shigar Da Kara

Related

Ana Shirin Fadada Layukan Dogo Na Karkashin Kasa Dake Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

Ana Shirin Fadada Layukan Dogo Na Karkashin Kasa Dake Birnin Beijing

17 hours ago
Xi Jinping Ya Yi Rangadin Aiki A Birnin Shenyang
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Yi Rangadin Aiki A Birnin Shenyang

18 hours ago
Babu Nasara Ga ’Yan Awaren Taiwan
Daga Birnin Sin

Babu Nasara Ga ’Yan Awaren Taiwan

19 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Wajen Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Ra’ayin Blinken Kan Batun “Tarkon Bashi Na Kasar Sin”
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Wajen Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Ra’ayin Blinken Kan Batun “Tarkon Bashi Na Kasar Sin”

20 hours ago
Sin: Hadin Gwiwar Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Haifar Da Sakamako Mai Kyau Da Fa’ida
Daga Birnin Sin

Sin: Hadin Gwiwar Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Haifar Da Sakamako Mai Kyau Da Fa’ida

21 hours ago
Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka
Daga Birnin Sin

Ana Kulle Kaya A Manyan Shagunan Zamani Da Makulli A Amurka

22 hours ago
Next Post
2023: PDP Ta Soke Zabukan Fitar Da Gwani Da Aka Yi A Ebonyi

Dan Takarar Gwamnan PDP Da Ya Sha Kaye A Zaben Fitar Da Gwani A Zamfara Ya Shigar Da Kara

LABARAI MASU NASABA

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

August 19, 2022
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

August 19, 2022
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.