• Leadership Hausa
Monday, October 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Dangin Ango Da Amarya Suka Bai Wa Hammata Iska Kan Sadaki 

by Sadiq
10 months ago
in Al'ajabi
0
Yadda Dangin Ango Da Amarya Suka Bai Wa Hammata Iska Kan Sadaki 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dangin amarya da ango sun bai wa hammata iska a wajen daurin auren ‘ya’yansu a kan sadaki a yankin Haryana a Indiya.

Daga baya an fasa auren, yayin da ango ya koma gida ba tare da amaryarsa ba, su kuwa dangin kowane ya nufi asibiti da raunuka sakamakon dambe da suka sha.

  • Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Sama Da Mutum 50 A Kongo
  • Kasar Sin Ta Shigar Da Kara A WTO Kan Matakin Amurka Na Hana Fitar Da Kayayyaki Zuwa Kasashen Waje

Majiyar Dainik Bhaskar ta rawaito cewar dangin ango sun bukaci sadaki a lokacin da ake tsaka da biki, wanda dangin amarya suka ce ba su da shi hakan kuwa ya harzuka su.

Amaryar da mahaifinta Vijay Kumar, sun zargi iyayen ango da yanka musu sadaki mai tsada har kudi lak 5.

Har ila yau, sun zarge su da fara kai wa iyalan amarya hari inda suka yi wa kawunta Deepak and Dharmendra rauni.

Labarai Masu Nasaba

ZARGIN MAITA: Mahaukaciya Ta Razana Al’umma A Kaduna

Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara

Sai dai mahaifin angon, Mani Ram, ya musanta zargin inda ya ce hatsaniya ta kaure ne sakamakon zuwan iyayen amarya a makare wajen bikin.

Mani Ram, ya shaida cewar mutane da yawa daga tsaginsa sun sami rauni, kuma yanzu haka suna asibitin Hisar inda ake kula da su.

Wani jami’in dan sanda a yankin, ya ce tuni aka shiga da koke kan lamari, kuma suna gudanar da bincike.

Tags: AmaryaAngoDambeDangiIndiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Matukar Mutum Ba Shi Da Katin Zabe Ba Zai Jefa Kuri’a Ba – INEC

Next Post

‘Yansanda Sun Harbe ‘Yan Bindiga 2 A Jihar Katsina

Related

ZARGIN MAITA: Mahaukaciya Ta Razana Al’umma A Kaduna
Al'ajabi

ZARGIN MAITA: Mahaukaciya Ta Razana Al’umma A Kaduna

3 weeks ago
Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara
Al'ajabi

Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara

4 months ago
Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka
Al'ajabi

Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka

4 months ago
Labarin Dutsen Nyiragongo Mai Dauke Da Tsawa
Al'ajabi

Labarin Dutsen Nyiragongo Mai Dauke Da Tsawa

5 months ago
An Cafke Wasu Mutane 2 Da Ake Zargi Da Kashe ‘Yan Sanda 3 A Delta
Al'ajabi

Yadda Likita Ya Yi Lalata Da Wata Mai Jinya A Asibitinsa A Jihar Kwara

5 months ago
Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano
Al'ajabi

Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano

5 months ago
Next Post
‘Yansanda Sun Harbe ‘Yan Bindiga 2 A Jihar Katsina

'Yansanda Sun Harbe 'Yan Bindiga 2 A Jihar Katsina

LABARAI MASU NASABA

Mata

Ilimin ‘Ya’ya Mata: Kano Ta Fara Bai Wa ‘Yan Mata 45,000 Tallafin N20, 000

October 2, 2023
Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

October 1, 2023
Tinubu

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Yaba Da Ayyukan Bello Koko Na Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.