ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Kashe Ango Da Amarya A Filato

by Sadiq
3 years ago
Filato

Wasu ‘yan bindiga sun kashe ango da amaryarsa, wadanda dukkaninsu malaman makarantar sakandaren BECO Comprehensive High School ne da ke Kwi a karamar hukumar Riyom a jihar Filato.

‘Yan bindigar sun kuma raunata mataimakin shugaban makarantar.

  • ‘Yan Majalisar Ghana Sun Gargadi Shugaban Kasar Kan Tura Sojoji Nijar
  • ECOWAS Ta Gargadi Sojin Nijar A Kan Hukunta Bazoum

Lamarin ya faru ne a ranar Litinin.

ADVERTISEMENT

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Filato, DSP Alfred Alabo, ya tabbatar wa manema labarai faruwar lamarin.

Alabo, wanda bai yi karin bayani kan lamarin ba, ya ce rundunar na bincike a kan lamarin.

LABARAI MASU NASABA

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Sakataren yada labarai na kungiyar Berom Youth Movement, Mista Rwang Tengwong, a wata sanarwa da ya fitar ya ce lamarin ya faru ne da misalin karfe 3:00 na yammacin ranar Litinin.

“Mun ji takaicin yadda ‘yan bindiga suka mamaye makarantar BECO Comprehensive High School Kwi.

“An harbe malamai biyu, Mista da Misis Rwang Danladi, wadanda ba su jima da aure ba.

“Mista Dalyop Emmanuel, mataimakin shugaban makarantar, ‘yan bindigar sun yi masa munanan raunuka.

“Malaman sun gudanar da taron tattara sakamakon daliban da bayar da lambobin yabo na makarantar na 2023 da aka shirya yi a wannan Juma’a.

“Wanda ya ji rauni a halin yanzu yana karbar magani a asibitin koyarwa na Jami’ar Jos,” in ji shi.

Kakakin ya yi tir da karuwar masu aikata laifuka a wasu yankuna na jihar.

“Muna kira ga jami’an tsaro da su hanzarta kai farmaki kan wadannan bata gari da suka zama gungun ‘yan ta’adda, musamman a Fass da Mahanga da ke Riyom.

“Wannan ya zama dole don kawar da masu aikata laifuka da suka saba wa doka da oda,” in ji shi.

MASU ALAKA

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi
Labarai

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara
Rahotonni

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15
Labarai

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Next Post
Gwamna Lawal Ya Gana Da Hafsan Sojin Kasa Kan Matsalar Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Gana Da Hafsan Sojin Kasa Kan Matsalar Tsaro A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.