ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro Da Dama A Kaduna 

by Sadiq
3 years ago
Jami'an Tsaro

Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki wasu kauyuka biyu a karamar hukumar Birnin Gwari a Jihar Kaduna, inda suka kashe jami’an tsaro da dama da suka hada da ‘yan sanda, sojoji da kuma ‘yan banga a wani shingen bincike a ranar Lahadi.

Wani mazaunin yankin, Abubakar Kakangi, ya shaida wa manema labarai a ranar Litinin cewa al’ummomin da abin ya shafa su ne kauyukan Kubau da Unguwan Zakara na karamar hukumar.

  • Tsohon Gwamnan Adamawa, Bindow Ya Sauya Sheka Daga APC Zuwa PDP
  • An Kubutar Da Mutum 6 Cikin Wadanda Aka Sace Yayin Harin Tashar Jirgin Kasa A Jihar Edo

A cewar Kakangi, ‘yan bindigar sun kulla yarjejeniya da manoman yankin a matsayin riga-kafi don bai wa mazauna yankin damar zuwa gonakinsu.

ADVERTISEMENT

Sai dai ‘yan bindigar su kan bi ta kauyuka suna sayar da shanun da suka yi karo da su, lamarin da ya sanya jami’an tsaro tada girar sama.

A cewarsa, “Mako uku da suka gabata jami’an tsaro sun kashe wani yaro da ke kula da shanunsu (’yan bindiga), ba su ji dadin kashe yaron ba.

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

“Sai a jiya (Lahadi) ‘yan ta’addan sun kai hari a shingen bincike na Aka da ke kan titin Birnin-Gwari zuwa Kakangi zuwa Randagi a yammacin karamar hukumar Birnin-Gwari, inda suka farmaki duk wanda suka gani ciki har da jami’an tsaro.

“An kai harin ne da misalin karfe 2:00 na rana, ‘yan bindigar sun raba kawunansu gida biyu kuma sun kai harin a lokaci guda a kauyukan biyu, inda suka kashe jami’an tsaro da dama da suka hada da Civil Defence, ‘yansanda, ‘yan banga da sojoji.”

Har zuwa lokacin hada wannan rahoto, babu wata sanarwa a hukumance daga hukumar ‘yansanda ko wasu jami’an tsaro ko ma gwamnatin Jihar Kaduna kan lamarin.

A halin da ake ciki kuma, kiran da aka yi wa kakakin rundunar ‘yansandan jihar, DSP Muhammed Jalige, bai amsa ba.

MASU ALAKA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Next Post
NIS Ta Hukunta Jami’ai 36 Da Aka Kama Da Laifuka

NIS Ta Hukunta Jami'ai 36 Da Aka Kama Da Laifuka

LABARAI MASU NASABA

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.