ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 23, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yan Bindiga Sun Kashe Manoma Shida A Birnin Gwari Ta Jihar Kaduna

by Sulaiman
51 seconds ago
'Yan Bindiga

Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kashe manoma shida a ranar Litinin a garin Kujijiro da ke Gundumar Kuyello, Ƙaramar Hukumar Birnin Gwari ta Jihar Kaduna, lamarin da ya sake tayar da hankula kan matsalar rashin tsaro a yankin.

Rahotanni sun nuna cewa an kai wa manoman harin ne yayin da suke gudanar da ayyukansu na noma a gonakansu.

Ƙungiyar Birnin Gwari Emirate Progressives Union (BEPU) ce ta tabbatar da faruwar lamarin, inda ta bayyana harin a matsayin abin takaici da matuƙar damuwa.

ADVERTISEMENT

A cikin wata sanarwa da shugaban ƙungiyar, Isah Muhammad, ya sanya wa hannu, wacce jaridar Daily Trust ta samu, ƙungiyar ta nuna alhini da jimami kan kisan tare da yin Allah-wadai da harin.

BEPU ta ce wannan sabon hari ya sake jefa al’ummomin Birnin Gwari cikin baƙin ciki da fargaba, tana mai lura da cewa Gundumar Kuyello da sauran yankunan gabashin masarautar na ci gaba da fuskantar hare-hare duk da ƙoƙarin da ake yi na dawo da zaman lafiya a yankunan. 

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Aike Da Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi Zuwa Majalisar Dattawa

Yadda Lakurawa Suka tare Babbar Hanyar Zuwa Neja, Tare Da Jefa Jama’a Cikin Firgici

Don haka, ƙungiyar tayi kira ga jami’an tsaro da gwamnati da su ƙara ɗaukar matakan gaggawa domin kare rayuka da dukiyoyin al’umma, musamman a yankunan karkara da ke fama da hare-haren ’yan bindiga.

Lamarin ya ƙara nuna irin ƙalubalen tsaro da manoma ke fuskanta a wasu sassan Arewa maso Yammacin Nijeriya, musamman a lokacin damina da ake gudanar da ayyukan noma.

Birnin Gwari
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    An Wallafa Litattafan “Zababbun Makaloli Game Da Gina Jam’iyya Na Xi Jinping” Kashi Na 1 Da Na 2
  • Sulaiman
    Wang Yi: Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Mambobin BRICS Don Tinkarar Kalubalen Da Duniya Ke Fuskanta
  • Sulaiman
    An Bude Bikin Baje Kolin Hada-Hadar Samar Da Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Karo Na Hudu
  • Sulaiman
    Gwamnatin Zamfara Ta Jaddada Aniyarta Na Ƙin Sulhu Da ‘Yan Ta’adda

MASU ALAKA

Cire Tallafin Mai: Za A Fara Bai Wa Talakawa Dubu 8 Duk Wata
Manyan Labarai

Tinubu Ya Aike Da Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi Zuwa Majalisar Dattawa

June 23, 2026
‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja
Manyan Labarai

Yadda Lakurawa Suka tare Babbar Hanyar Zuwa Neja, Tare Da Jefa Jama’a Cikin Firgici

June 23, 2026
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Watsi Da Kiran Obi Na Buƙatar Tinubu Ya Yi Murabus
Manyan Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Watsi Da Kiran Obi Na Buƙatar Tinubu Ya Yi Murabus

June 23, 2026

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

'Yan Bindiga

Yan Bindiga Sun Kashe Manoma Shida A Birnin Gwari Ta Jihar Kaduna

June 23, 2026
An Wallafa Litattafan “Zababbun Makaloli Game Da Gina Jam’iyya Na Xi Jinping” Kashi Na 1 Da Na 2

An Wallafa Litattafan “Zababbun Makaloli Game Da Gina Jam’iyya Na Xi Jinping” Kashi Na 1 Da Na 2

June 23, 2026
Wang Yi: Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Mambobin BRICS Don Tinkarar Kalubalen Da Duniya Ke Fuskanta

Wang Yi: Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Mambobin BRICS Don Tinkarar Kalubalen Da Duniya Ke Fuskanta

June 23, 2026
Cire Tallafin Mai: Za A Fara Bai Wa Talakawa Dubu 8 Duk Wata

Tinubu Ya Aike Da Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi Zuwa Majalisar Dattawa

June 23, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2 Tare Da Kama Wasu A Kaduna

June 23, 2026
‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

Yadda Lakurawa Suka tare Babbar Hanyar Zuwa Neja, Tare Da Jefa Jama’a Cikin Firgici

June 23, 2026
Yara 14 Sun Rasu Sakamakon Gobara A Kudancin Indiya

Yara 14 Sun Rasu Sakamakon Gobara A Kudancin Indiya

June 23, 2026
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Watsi Da Kiran Obi Na Buƙatar Tinubu Ya Yi Murabus

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Watsi Da Kiran Obi Na Buƙatar Tinubu Ya Yi Murabus

June 23, 2026
Sojoji Sun Ceto Mutane 47 Da ISWAP Suka Sace A Jihar Borno

Sojoji Sun Ceto Mutane 47 Da ISWAP Suka Sace A Jihar Borno

June 23, 2026
’Yan Bindiga Sun Sace Matafiya 28 A Jihar Filato

An Kashe Mutane 19 A Wani Sabon Hari A Filato

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.