• Leadership Hausa
Monday, March 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Kone Hedikwatar Karamar Hukuma A Ebonyi 

by Sadiq
6 months ago
in Manyan Labarai
0
‘Yan Bindiga Sun Kone Hedikwatar Karamar Hukuma A Ebonyi 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan Jihar Ebonyi ta tabbatar da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wani sashe na hedikwatar karamar hukumar Ezza ta arewa. 

A cewar NAN, ‘yan bindigar sun kuma kone kadarorin a yayin harin da suka kai a safiyar ranar Litinin.

  • Sojoji Sun Damke Fakitin Tabar Wiwi 98 A Yobe 
  • Sojojin Nijeriya Sun Kashe Shugaban ‘Yan Bindiga, Ali Dogo A Kaduna 

Chris Anyanwu, kakakin rundunar ‘yansandan Ebonyi, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce an fara gudanar da bincike kan lamarin.

“Muna sane da harin amma har yanzu ba mu samu cikakken bayani ba. A yanzu haka ana ci gaba da bincike domin samun cikakken bayani amma ba a kama su ba,” inji shi.

Da yake tofa albarkacin bakinsa a wani taron manema labarai, shugaban karamar hukumar Ogodo Nomeh, ya ce da yawa daga cikin ‘yan bindigar sun samu raunuka yayin da suke artabu da jami’an tsaro.

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Mamayar Tattar 4

Tsokaci A Kan Mazajen Da Ke Bayyana Sirrukan Gidanjensu A Majalisa

“‘Yan ta’addan sun yi artabu da jami’an tsaro a cikin karamar hukumar a wani artabu da bindiga,” in ji shi.

“Wasu daga cikin ‘yan bindigar sun samu raunuka da harbin bindiga. Kawo yanzu dai ba a kama kowa ba saboda lamarin ya faru ne cikin dare.

“An yi harbe-harbe da yawa kuma da yawa daga cikin ‘yan bindigar sun jikkata.

“A yanzu haka, muna tafiya daga wannan asibiti zuwa wancan don duba mutanen da suka samu raunukan harbin bindiga.

“Ba mu zargin kowa a yanzu har sai mun kama wadanda ake zargin. Kun san abin ya faru ne da misalin karfe biyu na dare.

“Muna tattaunawa da jami’an tsaro da suka yi artabu da ‘yan ta’addan.”

Tags: 'YansandaHariKaramar HukumaYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Damke Fakitin Tabar Wiwi 98 A Yobe 

Next Post

Dan Shekara 16 Ya Nutse A Ruwa A Bayelsa 

Related

Tarihin Mamayar Tattar 4
Manyan Labarai

Tarihin Mamayar Tattar 4

1 day ago
Tsokaci A Kan Mazajen Da Ke Bayyana Sirrukan Gidanjensu A Majalisa
Manyan Labarai

Tsokaci A Kan Mazajen Da Ke Bayyana Sirrukan Gidanjensu A Majalisa

1 day ago
Maraba Da Azumin Ramadan Na Bana
Manyan Labarai

Maraba Da Azumin Ramadan Na Bana

2 days ago
Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi
Manyan Labarai

Falalar Ramadan Da Wasu Hukunce-hukuncen Azumi

2 days ago
Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari
Manyan Labarai

Matsayin Da Dimukradiyyar Nijeriya Ta Kai A Yanzu – Buhari

2 days ago
Yadda Na’urar BBAS Ta Sauya Salon Zaben Gwamnoni
Manyan Labarai

Yadda Na’urar BBAS Ta Sauya Salon Zaben Gwamnoni

2 days ago
Next Post
Dan Shekara 16 Ya Nutse A Ruwa A Bayelsa 

Dan Shekara 16 Ya Nutse A Ruwa A Bayelsa 

LABARAI MASU NASABA

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Taron CDF Na Bana

March 27, 2023
Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

March 27, 2023
Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

March 27, 2023
Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

March 27, 2023
Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

March 27, 2023
2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

March 27, 2023
SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

March 27, 2023
DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 27, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 5

March 27, 2023
PDP Ta Dakatar Da Tsofaffin Ministoci 2 Da Wasu 5 Kan Yi Wa Jam’iyyar Zagon-Kasa

PDP Ta Dakatar Da Shugabanta Na Kasa Kan Zargin Yi Wa Jam’iyyar Adawa Aiki

March 26, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.